Kimanin sojoji mata 30 na kasar Isra’ila sun kamu da amai, gudawa da ciwon ciki a sansaninsu, yayin da aka dakatar da atisaye tare da fara bincike.
Kimanin sojoji mata 30 na kasar Isra’ila sun kamu da amai, gudawa da ciwon ciki a sansaninsu, yayin da aka dakatar da atisaye tare da fara bincike.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Kungiyar yan kwadago ta yi kira ga mambobina a duka jihohi 36 da babban birnin tarayya da su shirya shiga yajin aiki idan har gwamnati ta karya yarjejeniyar da aka kulla kan saban mafi karancin albashi
Sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir ya umurci duka hakimai 45 dake a karkashin masarautar Katsina da su kafa kwamitocin tsaro don taimakawa wajen magance matsalolin tsaro da ake fama da su a wasu wajaje a masarautar
Kwamanda mai lura da rundunar soji ta 7 ta Najeriya dake Maiduguri, Abdulmalik Bulama Biu, ya yiwa 'yan ta'addar Boko Haram wani gargadi akan ko su zo su taya shi murnar karin girman da ya samu ta hanyar ajiye makamansu, ko kuma..
Daraktan yada labaran gwamnan mai suna Yusuf Idris ne ya bada wannan sanarwa ga manema labarai inda ya ce, gwamnati ta kirkiro wani sabon shiri wanda zai samawa matasa hanyar koyan sana’o’i.
Kwamandan hukumar na jihar, Aliyu Adole ne ya bayar da wannan sanarwa ranar Laraba a jihar ta Gombe yayin da yake zantawa da kamfanin dillancin labaran Najeriya.
Wata babbar kotu mai lamba daya a jihar Kano ta tabbatar da ba da belin Fatima Hamza wacce aka fi sani da Hanan. Ana zargin Hanan da kokarin kashe mijinta mai suna Sa'eed Hussain bayan ta caka masa wuka a kahon zuci...
A ranar Laraba 17 ga watan Yuli, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wata muhimmiyar ganawar sirri da shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan da kuma kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila a fadar Villa dake Abuja.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi alhini tare da jajantawa 'yan uwan wadanda azal ta fadowar gini ta afka masu a birnin Jos na jihar Filato da a sanadiyar haka rayukan mutane 14 suka salwanta.
Sanawar ta kara da cewa Musa Shittu shine tsohon shugaban karamar hukumar Zaki, kuma a yanzu shine shugaban jam’iyyar PDP reshen Arewacin Najeriya. Yayin da Farfesa Malami ya kasance babban likita a asibitin koyarwa ta jami’ar Taf
Labarai
Samu kari