NHRC ta bukaci gwamnati ta kama tare da gurfanar da Sheikh Yahaya Jingir bisa zargin kalaman ƙiyayya da tunzura jama’a gabanin zaɓen shekarar 2027.
NHRC ta bukaci gwamnati ta kama tare da gurfanar da Sheikh Yahaya Jingir bisa zargin kalaman ƙiyayya da tunzura jama’a gabanin zaɓen shekarar 2027.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Makarfi ya bayyana shirin na gwamnatin Kaduna inda ya ce, za’a nemo haqiqanin mazaunin dukkanin makarantun kudin jihar. A cewarsa hakan zai sauwake wa ma’aikatar ilimi aiki, ta yadda za ta iya sanya ido kan makarantun ko su na koy
Kakakin majalisar wakilai, Mista Femi Gbajabiamila ya nada Abdulsalam Idowu Kamaldeen a matsayin sabon mai bashi shawara na musamman akan bukatu na musamman. Abdulsalam mai shekara 49, ya samu nakasa yana da shekara uku a duniya.
Kukah yayi wannan gargadin ne ranar Talata wurin wani taro na musamman da National Open University of Nigeria (NOUN) ta shirya domin tunatarwa kan abubuwan da kalaman batanci kan iya haifarwa.
Wasu rahotanni sun nuna cewa katafaren shagon nan na sayar da sayar da kaya a jihar Kano Sahad Store, dake kan babban titin zuwa Gidan Zoo ya kori ma'aikata sama da mutane saba'in saboda rashin ciniki da yake fuskanta...
Shugaban hukumar Karota na jihar Kano, Dr. Baffa Babba Dan’Agundi ya bayyana cewa akwai yiwuwar dakatar da ci gaba da sana’ar adaidaita sahu a fadin jihar.
Rundunar Sojan ruwa ta fitar da sunayen matasan Najeriya da suka cancanci samun gurbi a cikinta bayan samun nasara da suka yi a jarabawar da suka zana wanda rundunar ta shirya musu na shekarar 2019.
Kamfanin man fetur na Total ya bayyana cewa ya kashe Naira biliyan daya wajen gudanar da ayyuka 10 a jihohi takwas a arewacin Najeriya don bayar da gudunmuwarshi don inganta rayuwar al’umma
A matsayin Obasanjo na dattijo, dan Najeriya, kuma tsohon shugaban kasa yana da ikon ya fito ya bayyana ra'ayinsa dangane da matsalar tsaro da kasar nan ke ciki, sannan kuma ya bayar da shawarwarin da suka dace...
Fitacciyar jarumar da tayi shuhura a shekarun baya kuma mata ga marigayi jarumi Ahmad S. Nuhu wato Hafsat Shehu ta dawo harkar wasan fina-finan Hausa na Kannywood bayan shekaru goma sha biyu da rasuwar mijinta...
Labarai
Samu kari