Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Jami'an yan sandan jihar Jigawa sun damke wani matashi dan shekara 25, Jamilu Harisu, da laifin kashe mahaifinsa mai shekaru 70. Matashin, wanda ake zargi ya aikata aika-aikan ne saboda ya debi kwayoyi kafin ya kai wa mahaifinsa
Kwana biyu kenan ana zub da jini a birnin tarayya Abuja yayinda yan kungiyar IMN wadanda akafi sani da yan Shi'a suka sake gwabzawa da jami'an yan sandan Najeriya a zanga-zangar da suka gudanar a shahrarriyar kasuwar Banex dake Wu
A shekarar 2016, Gwamnatin Iran tayi tsokaci kan cigaba da tsare El-Zakzaky inda ta ce hakan ya sabawa doka kuma ba adalci bane. Sakon ya fito ne daga bakin tsohon wakilin kasar a Najeriya, Saeed Koozechi inda ya ce matsayar gwamn
Dubban dakarun sojin isra’ila da motocin rushe-rushe suka rushe gidajen Falastinawa kusa Sur Baher duk da zanga-zanga da kushe daga kasashen duniya.
An gano gawar wata yarinya mai shekaru takwas, Aisha Sani da wata mata tayi garkuwa da ita makonni biyu da suka wuce a Tudun Wada Quaters da je birnin Kano. Aisha tana hanyarta na koma wa gida ne daga makarantar Islamiyya lokacin
Dr Isa Ali Ibrahim Pantami an haife shi ranar 20 ga watan oktoba shekarar 1972 a yankin Pantami na Gombe a tsohuwar Jihar Arewa maso gabashin Najeriya, da’ ga Malama Amina Umar Aliyu da Malam Ali Ibrahim Pantami.
Sadiya Umar Faruq ta kasance daya daga cikin jerin mutanen da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sunayensu majalisar dattawa, domin a tantance su a matsayin ministocinsa.
A ranar Talata, 23 ga watan Yulin 2019, mun samu cewa daya daga cikin tayoyin wani jirgin Air Peace ta fashe yayin dirarsa a filin jirgin saman kasa da kasa na Murtala Muhammad International Airport MMIA dake jihar Legas.
Babban jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) a ranar Talata ta yi tsokaci kan jerin sunayen ministocin da Shugaba Muhammadu Buhari ya mika wa Majalisa domin tantancewa idan ta ce babu wani alamar cewa za a samu cigaba
Labarai
Samu kari