Labarai

Labarai Zafafan Labaran

An damke matashin da ya hallaka mahaifinsa a Jigawa
An damke matashin da ya hallaka mahaifinsa a Jigawa
daga  Abdul Rahman Rashid

Jami'an yan sandan jihar Jigawa sun damke wani matashi dan shekara 25, Jamilu Harisu, da laifin kashe mahaifinsa mai shekaru 70. Matashin, wanda ake zargi ya aikata aika-aikan ne saboda ya debi kwayoyi kafin ya kai wa mahaifinsa

Da duminsa: PDP tayi tsokaci kan sunayen sabbin ministocin Buhari
Breaking
Da duminsa: PDP tayi tsokaci kan sunayen sabbin ministocin Buhari
daga  Aminu Ibrahim

Babban jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) a ranar Talata ta yi tsokaci kan jerin sunayen ministocin da Shugaba Muhammadu Buhari ya mika wa Majalisa domin tantancewa idan ta ce babu wani alamar cewa za a samu cigaba