Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Yanzu-yanzu: An sako matan da akayi garkuwa da su a Kagara
Yanzu-yanzu: An sako matan da akayi garkuwa da su a Kagara
daga  Aminu Ibrahim

An sako surukar Shugaban ma'aikatan fadan gwamnan jihar Niger, Alhaji Abubakar Sani Bello da wasu mata da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su a garin Kagara na jihar Niger kamar yadda The Nation ta ruwaito. An ruwaito cewa an sak