Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Mu dai mutanen garin Ma'as ba zuwa muka yi ba dama can mu mutanen Bauchi ne, da muna zaune a kan duwatsu ne bamu sakkowa har sai da aka daina sana'ar sayar da bayi sannan muka sakko, daga sakkowarmu zuwa yanzu yafi shekara dari...
Tsohon Sanatan Kano ta tsakiya Hon Bashir Garba Lado Alheri ya bayyanawa manema labarai cewa babbar jam'iya mai mulki ta APC tana son ta yaudareshi bayan tayi amfani dashi ta samu nasara...
Wannan matashin dai ya gamu ne da ajalinsa ne a yayin da yake kokarin daukar rahotanni game da zanga-zangar ‘yan shi’a wadda ta rikide zuwa rikici ranar Litinin a Abuja, . Kafin rasuwarsa, matashin ya kasance yana aiki tare da gid
An sako surukar Shugaban ma'aikatan fadan gwamnan jihar Niger, Alhaji Abubakar Sani Bello da wasu mata da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su a garin Kagara na jihar Niger kamar yadda The Nation ta ruwaito. An ruwaito cewa an sak
Kungiyar Jama'atu Izalitil Bid'ah Wa Ikamatis Sunnah JIBWIS, ta shawarci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya dauka duk wasu matakai mafi dacewa wajen magance tarzomar da 'yan shi'a ke haddasawa a kasar nan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai bar Abuja a ranar Juma’a, 25 ga watan Yuli zuwa Monrovia, kasar Liberia domin halartan bikin zagayowar raanar yancin kan kasar karo na 172.
A kwanakin baya an yi ta yada jita-jitar Shugaban Kasa Muhammadu Buhari zai mika sunan fitaccen dan wasan Hausa na Kannywood Ali Nuhu Mohammed a matsayin Ministan matasa da wasanni...
Mun ji cewa an damke wanda ta kwararawa boyi-boyinta borkono a al’aura. Matar ta yi horo da wannan mummanar azaba saboda zargin sace mata kudi kamar yadda rahotanni su ka nuna.
Gbeleye wanda aka boye mazauninsa, ya bayyana gaban kotun ne inda ake tuhumarsa da aikata laifuka dai-dai har guda hudu, laifukan sun hada da; damfara, zamba cikin aminci, karya da kuma sata.
Labarai
Samu kari