Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
“ bamu ji dadi da babu sunan ko daya cikin mazauna yan asalin Birnin Tarayya a jerin sunayen da Shugaba Buhari ya kai Majalisa. Komu bay an kasa bane? Me yasa ake cire wakilcin a majalisar zartarwa? Meyasa wasu jihohi keda sama da
El-Sudi yayi wannan jawabin ne ranar Laraba a Jalingo a wata hira da yayi da manema labarai. Shugaban jam’iyyar ya bayyana mana cewa, gaba daya jagorancin jam’iyyar APC ta jihar Taraba na murna da zaben Sale kasancewarsa jigo a ci
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Gwamna Emefiele yana bayyana cewa Najeriya na kshe sama da dala biliyan 1.2, kimanin naira biliyan 434 kenan a duk shekara wajen shigo da madara daga wasu kasashen duniya.
Daya daga cikin fasinjojin da ya samu kubuta ya ba wakilin jaridar Punch labarin cewa, ‘yan bindigan su 15 ne, kuma hausa kawai suka iya banda mutum guda cikinsu wanda shi kadai ya iya yaren turanci.
Dakarun Sojojin Najeriya ta ce dakarunta na 'Operation Hadarin Daji' sun kashe 'yan bindiga 78 a wurare daban-daban a dazukan jihar Zamfara cikin watanni biyu da suka gabata. Sojojin sun yi nasarar ceto mutane 50 da 'yan bindigan
Komai ya kankama domin fara tantance ministocin da shugaba Muhammadu Buhari ya gabatar majalisar dattawa. Shugaban masu rinjaye, Abdullahi Yahaya, ya gabatar da sunayen ministocin kuma majalisar ta amince a fara tantancesu.
Rundunar sojin Najeriya a ranar Talata sun kai farmaki kauyen Azagbene dake karamar hukumar Ekeremor a jihar Bayelsa inda suke neman yan bindigan da suka kashe jami'an Soji biyu.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito jami’ar El-Razi ta dade tana bin gwamnatin jahar Kano wannan bashi, tun zamanin tsohon gwamnan Rabiu Kwankwaso, har sai a wannan lokaci da Gwamna Ganduje ya biya wadannan kudade.
Buhari ya taba cewa zai ba Matasa kujerar Minista idan ya ci zabe. Buhari ya zabe, ga lokacin bada mukamai ya zo amma shugaban kasar bai zabi wani Matashin da zai rike masa ko da Minista guda a wannan karo ba.
Labarai
Samu kari