Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
A cewarta, bincike ya nuna cewa wasu kamfonin kasar nan na shigowa da fatun ne daga kasashen Labnan da Turkiya, yayin da da dama ke shigo da nasu ta haramtacciyar hanyar fasa kwauri a kanya iyakar kasar nan.
Kofura Bashir Umar, wanda ya kasance dan agajin kungiyar Izalah kafin ya zama jami'in soja ya dawo da kudi Yuro 37,000, kimanin milyan 15 ga wani Alhaji Ahmed, wanda ya yarda kudin a ranar Talata, 16 ga watan Yuli, 2019 a kasuwan
A ranar Juma'a 26 ga Yuli, gwamnatin kasar Laberiya ta karrama shugaba Muhammadu Buhari da lambar yabo mafi girma da karamci na kasar.
A ranar Alhamis, 24 ga watan Yuli, kakakin majalisar wakilai na Najeriya, Femi Gbajabiamila, yayi nadin ciyamomin da za su jagoranci kwamitai 105 daban-daban wajen gudanar da al'amura gwarwadon yadda suka rataya a wuyan majalisar.
Shugaban hukumar na reshen Najeriya, Mista Olu Adenipekun, shi ne ya labartawa manema labarai wannan rahoto cikin wata sanarwa yayin ganawa da su a ofishin hukumar dake unguwar Yaba a jihar Legas
Sabuwar jaruma mai tasowa Maryam MJ ta sha alwashin cewa sai tafi kowacce jaruma mace tashe da shuhura a masana'antar Kannywood matukar za a bata dama ta nuna irin basirar ta kamar yadda ake bawa sauran jarumai mata...
A ranar Juma'a, wata mata mai suna Aisha ta cakawa mijinta, Yahaya Mayaki, wuka sau biyu a ciki sakamakon wani sabani da suka samu na auratayya a gudansu dake unguwar Sardauna Crescent, mun samu rahoto.
Mun gano cewa Australiya ta fi kowace kasa a Duniya yawan mafi karancin albashi. Idan a na maganar albashi, Manyan Kasashen da Ma’aikata su ka fi morewa a yau su na Turai.
Wana mai gadi mai shekeru 20, Micheal Nwaogwu ya gurfana gaban kotun Majistare da ke zaman ta a Yaba a Legas a ranar Juma'a bisa tuhumarsa da ake yi na sace N2,385 daga akwatin tara kudin sadaka na coci da ake kira baiko. Rundunar
Labarai
Samu kari