Kasar Laberiya ta karrama shugaba Muhammadu Buhari (Hotuna)

Kasar Laberiya ta karrama shugaba Muhammadu Buhari (Hotuna)

A ranar Juma'a, gwamnatin kasar Laberiya ta karrama shugaba Muhammadu Buhari da lambar yabo mafi girma da karamci na kasar.

Kakakin shugaba Buhari, Garba Shehu, a jawabin da ya saki ya ce an baiwa shugaba Buhari lambar yabon ne a bikin murnar shekaru 172 da samun yancin kan kasar Laberiya a Monrovia, babbar birnin Laberiya.

Buhari ya sadaukar da wannan lambar yabo ga yan Najeriya da dukkan sojin Najeriyan da suka rasa rayukansu a yakin taimakawa Laberiya.

Garba Shehu ya ce shugaban kasan ya godewa mutanen Laberiya da wannan lambar yabo kuma ya jaddada niyyar karfafa alaka da kasar.

A jawabin da Buhari yayi, ya yiwa kasar Laberiya alkawarin turo yan Najeriya 50 domin taimakawa wajen gina kasar.

Kasar Laberiya ta karrama shugaba Muhammadu Buhari (Hotuna)
Shugaba Muhammadu Buhari (Hotuna)
Asali: Facebook

Kasar Laberiya ta karrama shugaba Muhammadu Buhari (Hotuna)
Shugaba Muhammadu Buhari (Hotuna)
Asali: Facebook

Kasar Laberiya ta karrama shugaba Muhammadu Buhari (Hotuna)
Shugaba Muhammadu Buhari da shugaban kasar Laberiya
Asali: Facebook

KU KARANTA: Da duminsa: Kotu ta alanta Shi'a matsayin haramtacciyar kungiya

Kasar Laberiya ta karrama shugaba Muhammadu Buhari (Hotuna)
Shugaban kasar Laberiya da gwamnan jihar Yobe
Asali: Facebook

Kasar Laberiya ta karrama shugaba Muhammadu Buhari (Hotuna)
Lokacin da aka karrama Buhari
Asali: Facebook

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng