Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Kungiyar ta yi amfani da alkaluma na ilimin tattalin arziki da gudanar da gwamnati wajen kasashen duniya 140 da suka yi kaurin suna wajen cin hanci da rasha wa. Sun yi hakan ne ta hanyar bayar da maki ga kowacce kasa daga 1 zuwa
Shugaban majalisar dokokin jihar Zamfara, Alhaji Nasiru Magarya, ne ya sanar da dakatar da shugaban karamar hukumar yayin zaman majalisar na ranar Talata bayan majalisar ta karbi korafi a kansa da wasu masu kishin karamar hukumar
Wani kwarare a fanin sadarwa da shekara 33, Maxim Gareyev ha amsa cewa shine ya kashe masoyiyarsa, marubuciyar salon kwalliya, Ekaterina Semochkina 'yar shekaru 24 kuma saka gawarta cikin jaka. Ya ce Semochkina ta yi masa gori cew
Wata babbar kotun jaharKano ta yanke hukuncin kisa a kan wani matashi dan shekara 25 mai suna Umar Yakubu bayan ta kamashi da laifin kisan abokinsa, Ibrahim Adamu a sanadiyyar rikici a kan bashin naira 20.
Legit.ng ta ruwaito Magajin gari ya samu kyakkyawar tarba daga masoya, yan uwa da abokan arziki, kai har ma da mai martaba Sarkin Daura kansa, Alhaji Faruk Umar, tare da yan fadarsa inda suka yi maraba dashi hannu biyu biyu.
Malaman addinin Musulunci a Omu-Aran, jihar Kwara, a ranar Laraba, 31 ga watan Yuli sun gargadi Musulmai da su guje na cin bashi mara amfani domin siyan ragon layya.
Tsohon gwamnan ya harzuka ne bayan wakilan kasashen Afrika a majalisar dinkin duniya sun ki goyon bayan hadakar yin aiki tare tsakanin kasashen Amurka da China. Bayan an sanar da sakamakon kuri'un da wakilan kasashen majalisar din
Matsananciyar yayin bai wa hammata iska, ta sanya wani matashi mai shekaru 22, Precious Michael, ya kai hakwara kan ƙirjin wata Mata. Laifin da ya sanya aka gurfanar da shi a gaban kotun majistire ta birnin Asaba a jihar Delta.
Shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan sabbin dokokin biyu da majalisar dokokin tarayya suka kaddamar masa. Babban hadimin shugaban kasa kan harkokin majalisar dattawa, Ita Enang, ya bayyana hakan ne wani hira da manema lab
Labarai
Samu kari