Kasashen duniya 30 da suka yi kaurin suna wajen cin hanci

Kasashen duniya 30 da suka yi kaurin suna wajen cin hanci

A ranar Talata ne wata kungiya da ke nazarin tattalin arzikin kasashen duniya (WEF) ta fitar da wani rahoto da ta saba fitar wa duk shekara a kan cin hanci.

Kungiyar ta yi amfani da alkaluma na ilimin tattalin arziki da gudanar da gwamnati wajen fitar da kasashen duniya 140 da suka yi kaurin suna wajen cin hanci da rasha wa. Sun yi hakan ne ta hanyar bayar da maki ga kowacce kasa daga 1 zuwa 100.

Idan kasa ta samu maki 100 a sikelin auna cin hanci, hakan na nufin babu cin hanci a wannan kasa kenan, idan kuma, alal misali, kasa ta samu sifili (zero) a matsayin makin ta, hakan na nufin ta na cikin sahun farko na kasashe da ke fuskantar matsalar cin hanci.

Dukkan kasashen da ke cikin wannan rahoto sun sami makin da ya gaza kai wa 30.

Ga jerin Kasashen;

1. Sierra Leone

2. Iran

3. Gambia

4. Rasha

5. Paraguay

6. Mexico

7. Bangladesh

8. Mauritania

9. Lebanon

10. Kenya

DUBA WANNAN: 'Yan Afrika birai ne da har yanzu basu saba da saka takalmi ba - Tsohon shugaban kasar Amurka

11. Guinea

12. Najeriya

13. Uganda

14. Cameroon

15. Mozambique

16. Haiti

17. Burundi

18. Zimbabwe

19. DR Congo

20. Cambodia

21. Chad

22. Angola

23. Venezuela

24. Yemen

25. Ukraine

26. Mexico

27. Kyrgyzstan

28. Guatamela

29. Honduras

30. Laos

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel