Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Ta ce dodannin da matasan na dauke da makamai masu hatsari da suka hada da adda, duatsu, sanduna da sauransu, sun raunata jami'a 'yan sanda da suka hada da, saja Gabriel Adole, PC Joseph Jato da PC Patrick Lawal. Kazalika, ta yi
James dan asalin kasar Columbia, zai dawo kulob dinsa na Real Madrid bayan ya kwashe kakar wasa biyu a mazaunin dan aro a kasar Jamus inda ya takawa kulob din Bayern Munich leda. A shekarar 2014 Real Madrid ta saye kan kudi miliya
Gidauniyar Al-Thaqalayn wacce ta kasance bangare guda na kungiyar Shi’a ta bayyana kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) wacca Sheikh Ibraheem El-Zakzaky ke jagoranta a matsayin na jabu.
A wata hira da aka sanya a shafin yanar gizo na Youtube, ta nuna yadda wata mata take bambamin fada akan karin auren da mijinta yayi. Matar wacce ake kyautata zaton mijin nata ya auri mai aikinta bayan ta tafi kasar Saudiyya aiki.
A yau 28 ga watan Dhul Qa'adah, 1440 bayan hijran manzon Allah (SAW) daga Makkah zuwa Madina, Legit.ng a kawo muku falalar kwanaki goman farko a cikin watan Dhul Hajji da ake tunkara da kuma ayyukan ibadan da zaku iya yi domin rib
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun kai hari a kauyen Jakana da ke karamar hukumar Konduga na jihar Borno a daren jiya kamar yadda wasu jami'an tsaro na sa kai tabbatar. An ce harin ya faru ne misalin karfe 6.30 na yamma a kan t
Ga jerin wasu abubuwa goma da ya kamata duk wani miji ya guji furtasu ga matarsa, saboda mata dan karamin abu kan iya sanya su cikin damuwa:
An samu mutuwar kananan yara guda 11, tare da wasu guda 1, 732 da yanzu haka suke kwance a asibitoci daban daban a duk fadin jahar Gombe sakamakon rashin isashshen abinci mai gina jiki
Shahararriyar tauraruwar fina finan Kannywood, Rahama Sadau za ta goga kafada da kafada da wasu fitattun yan fim don turanci na Najeriya, watau Nollywood a wani sabon Fim da zasu fito a ciki mai suna MTV Sugar Naija 4.
Labarai
Samu kari