Burkina Faso, Mali da Niger sun caccaki Tinubu bayan ya alakanta matsalar tsaron Najeriya da rikicin Sahel, suna cewa kasashen na fuskantar maƙiyi ɗaya.
Burkina Faso, Mali da Niger sun caccaki Tinubu bayan ya alakanta matsalar tsaron Najeriya da rikicin Sahel, suna cewa kasashen na fuskantar maƙiyi ɗaya.
Tsohon Antoni-Janar na jihar Legas, Farfesa Alfred Kasunmu, ya rasu a ranar Lahadi, bayan ya shafe shekaru yana koyarwa da kuma gudanar da aikin lauya.
Gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya raba ma yan kwallon kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars dala dubu daya daya kyauta sakamakon nasarar da suka samu wajen lashe kofin gasar Aiteo.
Ramon Murtala wanda shi ne mahaifin yarinyar ya shaidawa jaridar The Nation cewa Zainab ta bata ne da misalin karfe 7 na yammacin 19 ga watan Yuli bayan da ta tafi wurin sayen biskit.
Saura shekaru 27 Bayin Allah su daina mutuwa idan har sun ga dama. Mutuwa za ta zama sai wanda ya ke so ya bar Duniya kamar yadda José Cordeiro da kuma David Wood su ka bayyana kwanan nan.
A ranar Asabar ne 3 ga watan Agustan wannan shekarar, fitaccen jarumin Kannywood Adam A Zango, ya aikawa wata matar aure mai suna Misis Lawal Mahmud sakon gargadi, inda ya bukaci mijinta da 'yan uwanta akan su ja mata kunne akan..
Ikon Allah sai kallo, kuma dama masu iya magana sun ce idan da raka ka sha kallo, an samu wata karamar yarinya mai shekaru 10 a duniya, Masenengen Targbo da ta haihu a jahar Benuwe, yankin Arewa ta tsakiya, a Najeriya.
Wani mutumi dan shekara 40 a duniya, mai suna Bisso Aminu, ya bayyana cewa ko kadan baya dana sanin kashe mahafinsa da yayi mai suna Aminu Allahbani, dan shekara 65. A cewar Aminu, mahaifin nasa matsafi ne, kuma da ace bai...
Wata budurwar da aka bayyana sunanta da Jay Dor ta kashe kanta bayan mutuwar kawarta wacce suke aikata madigo tare mai suna Giovanni Doll. An iske Doll a mace ne bayan ta kwanta bacci, amma kuma dama dai tana fama da rashin...
Wani jami'in dan sanda da ba a bayyana sunanshi ba ya debo ruwan dafa kansa, yayin da wata karuwa da yayi lalata da ita ya hanata kudinta ta ci masa mutunci a cikin bainar jama'a a jihar Legas...
Wata sabuwar rigima ta barke tsakanin jaruma Sadiya Kabala da wata mai tonon asiri a shafin Instagram mai suna Jakadiyar Tona Asiri. Da farko dai Jakadiya ce ta fara wallafa hoton Sadiya Kabala wanda ta dauka tare da jaruma...
Labarai
Samu kari