Sojojin Amurka sun ce sun karkatar da jiragen ruwa 55 tare da hana wasu aiki yayin da suke aiwatar da takunkumin da Washington ta kakaba wa Iran.
Sojojin Amurka sun ce sun karkatar da jiragen ruwa 55 tare da hana wasu aiki yayin da suke aiwatar da takunkumin da Washington ta kakaba wa Iran.
An ce Ibn Mohammed bin Shakau, ɗan marigayi shugaban Boko Haram Abubakar Shekau, ya shiga sahun ƙungiyar, lamarin da ya haifar da fargabar ci gaba da akidarsa.
‘Yar uwarta Jennifer Ugwu ce ta watsa hoton mahaifiyar da ‘yan tagwayenta a shafukan sada zumunta, inda ta rubuta cewa: “Godiya ta tabbata ga Allah! ‘Yar uwata Chinyere Oranwa ta haifi ‘yan tagwaye bayan shekara 11 da aurenta, All
'Yar gidan Charley Boy, Dewy Oputa da abokiyar madigonta, SJ sun fara fara daukar wasu hotuna na soyayya a yayin da suka fara murnanr rayuwarsu ta soyayya. Masoyan wadanda suke zaune a birnin Atlanta sun kasance marasa tsoro...
'Yar gidan mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo kuma 'yar kasuwa mai shekaru 26, Kiki Osinbajo ta wallafa wata magana a shafinta na Instagram akan yadda ta tafiyar da kasuwancin ta, sannan kuma da shirin da take yi na cigaba...
Babban Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da umurnin dakatar da shirin amfani da daleget wurin fitar da 'yan takara yayin zaben cikin gida na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kogi har sai lokacin da aka yanke huku
A yayin zaman kotun na ranar Alhamis, 8 ga watan Yuli, Sherif ya bayyana ma kotu cewa ta yi gaggawar raba aurenshi da Damilola sakamakon tana da nufin kasheshi ko ba jima ko ba dade, sa’annan kuma tana neman maza.
Lauya mai kare wanda akayi kara, Mfon Ben ya shaidawa kotu cewa wanda ya ke karewa ya shigar da karar kallubalantar inganci karar da aka shigar a kansa. Alkalin kotun ya amince da bukatar da lauyan kansilar ya shigar na jinkirta a
A halin yanzu, uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, tare da kakakin majalisar wakilai na Najeriya, Femi Gbajabiamila, su na kasa mai tsarki domin sauke farali na aikin Hajji a bana.
Wani dan majalisa da ya banka tusa a dakin majalisa ya yi sanadiyyar da ya sanya dole aka rufe dakin majalisar kasa Kenya, yayin da 'yan majalisar suka fara zargin junansu akan warin tusar. Dan majalisar da ba a san ko waye...
Jam’iyyar African Action Alliance (AAC) ta dakatar da shugabanta na kasa, Mista Omoyele Sowore daga jam’iyyar. Haka zalika lamarin ya shafi wasu jami’an jam’iyyar na kasa su 28.
Labarai
Samu kari