Tsohon Antoni-Janar na jihar Legas, Farfesa Alfred Kasunmu, ya rasu a ranar Lahadi, bayan ya shafe shekaru yana koyarwa da kuma gudanar da aikin lauya.
Tsohon Antoni-Janar na jihar Legas, Farfesa Alfred Kasunmu, ya rasu a ranar Lahadi, bayan ya shafe shekaru yana koyarwa da kuma gudanar da aikin lauya.
An ce Ibn Mohammed bin Shakau, ɗan marigayi shugaban Boko Haram Abubakar Shekau, ya shiga sahun ƙungiyar, lamarin da ya haifar da fargabar ci gaba da akidarsa.
Ta hanyar tafiye-tafiye mutum kan rage ma kansa damuwa da kuma tunanin abin duniya, musamman a lokutan hutu idan mutum ya samu sariri ba zuwa wurin aiki akwai wuraren da zai iya ziyara domin su debe masa kewa.
Wani tsohon mutumi mai shekaru 63 a duniya, mai suna Sakal Deb Tuddu dan kasar Indiya ya bayyana cewa ya shafe sama da shekara arba'in bai yi aski ba, sannan kuma bai wanke kansa ba. Wannan dalili ne yasa gashin nasa yayi tsawo...
Rundunar 'yan sandan jihar Delta ta kama wani mutumi mai tsananin karfi wanda ya kashe wata karuwa a lokacin da yake saduwa da ita a otel a jihar ta Delta. Mutumin da karuwar sun karbi hayar wani dakin otel a yankin Amukpe dake...
Wata Mata yar Najeriya kuma Musulma, Zulfat Suara nag aba da kafa tarihi a kasar Amurka, idan har ta lashe zaben maimaici da za’a gudanar a ranar 12 ga watan Satumba na majalisar dokokin jahar Tennessee.
Da yake magana da manema labarai a gidansa ranar Laraba, Danmusa ya ce lamarin tsaro ya tababare a jihar Katsina, musamman a kananan hukumomin Batsari, Safana da Danmusa, inda ya ce kullum sai an kai hare-hare. Ya kara da cewa jam
Maharazu dai ya samu nasarar hawa wannan kujerar ne da kuri’a 27, bayan da doke abokiyar takararsa Aisha Nakano wadda ta samu kuri’a 6 kacal. Zango mulkinsa shekara uku ne.
Kazalika, ta kara jaddada cewa duk mai son ya kwanta da ita, dole ya shirya yin sallama da a kalla miliyan biyu daga aljihunsa. A sakon martanin da ta wallafa a shafinta na sada zumunta (Instagram), Toyin ta rubuta cewa, "na yi ma
Injiya Umar Mukhtar, kwararre a kan tanadi da sarrafa amfanin gona da kayan abinci, shi ne ya bayar da shaidar hakan a ranar Laraba yayin horas da manoman tumatir yadda ake tanadi da kuma sarrafa amfanin gona.
Rundunar 'Yan sandan Najeriya ta fitar da sunaye da hotunan jami'an ta uku da sojoji suka bindige a jihar Taraba. Mai magana da yawun rundunar, Frank Mba ne ya sanar da mumunnar lamarin a ranar Laraba inda ya bayar da labarin yadd
Labarai
Samu kari