Mataimakin Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Abdussamad Dasuki, ya bukaci hukumar zabe ta INEC ta gudanar da zaɓen shekarar 2027 a rana guda.
Mataimakin Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Abdussamad Dasuki, ya bukaci hukumar zabe ta INEC ta gudanar da zaɓen shekarar 2027 a rana guda.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Dazu Kungiyar Manchester United ta yi laga-laga da Chelsea a zagayen farkon EPL inda Rashford ya nunawa Solskjaer cewa Man Utd za ta iya babu Lukaku yayin da rashin Tauraro Hazard ke wahalar da Chelsea.
Shugaban kasa, Muhammadi Buhari, ya yi Salla a masallacin idin 'Kofar Arewa' a garin Daura, tare da shugaban kasar Guinea, Farfesa Alpha Conde, wanda ya kawo masa ziyarsa a ranar jajiberin Sallah, ranar Asabar, domin su yi Idin sa
Sarkin Gwandu kuma Shugaban Sarakunan na jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Bashar ya ce sabawa Ubangiji da aikata Fyade, madido da zinace-zinace ya jawo matsalar rashin tsaro a Najeriya.
A ranar Asabar 10 ga watan Agusta, akalla rayukan mutane 11 ne suka salwanta a yayin da wani mummunan hatsari ya ritsa da wasu motocin haya biyu da ya auku cikin garin Damba na karamar hukumar Gusau a jihar Zamfara.
Babbar jam'iyyar hammaya a Najeriya PDP, ta lashe dukkanin kujeru takwas na kananan hukumomi da jihar Bayelsa ta kunsa yayin da aka kammala zaben kananan hukumomin jihar wanda hukumar zabe reshen jihar ta gudanar a ranar Asabar.
Mun ji cewa Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ya nemi mutane su yi addu’ar zaman lafiya a Najeriya. Gwamnan ya kuma yi wa mutanensa alkawari a sakon barka da sallah da ya fitar.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawallen Muradun, ya nada Abubakar Maigari, matsayin sabon sarkin Maru. Mataimakin gwamnan jihar, Mahadi Gusau, ya bayyana hakan ne a ranar Asabar, 10 ga watan Agusta, 2019.
Sakataren bangaren Ilimi na kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN), Abdullahi Musa ya yi ikirarin cewa Sheikh Mohammed Yakoob, yayan Sheikh Ibrahim El-Zakzaky yana yi wa shigaban na Shi'a bakin ciki ne. Musa ya bayyana hakan n
Tsohuwar jarumar masana'antar Kannywood Sadiya Haruna ta fallasa asirin yadda ta yi da babban jarumin shirya fina-finai Hausa Alhassan Kwalle. Tsohuwar jarumar ta bayyana cewa yadda suka hadu da ita, ya nuna mata kuru-kuru...
Labarai
Samu kari