Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Gwamna Matawalle ya yi afuwa ga 'yan fursuna 150 a Zamfara
Gwamna Matawalle ya yi afuwa ga 'yan fursuna 150 a Zamfara
daga  Mudathir Ishaq

Kakakin gwamnan, Yusuf Idris a wani zance da ya fitar ta hannun jaridar Premium Times ya ce, gwamnan yayi haka ne domin nuna halin tausayawa ga ‘yan fursunan. Kuma ya sake su ne domin su koma gida su yi sallah tare da iyalansu.

Yanzu-yanzu: Gwamna Matawalle ya tsige Sarkin Maru
Breaking
Yanzu-yanzu: Gwamna Matawalle ya tsige Sarkin Maru
daga  Mudathir Ishaq

Rahotanni daga jaridar Daily Trust sun bayyana mana cewa, batun tsige wadannan mutum biyu daga kujerar sarki da hakimi ya samu sanya hannun Mataimakin gwamnan jihar, Barrister Mahdi Aliyu Gusau a ranar Juma’a.