Sojojin Amurka sun ce sun karkatar da jiragen ruwa 55 tare da hana wasu aiki yayin da suke aiwatar da takunkumin da Washington ta kakaba wa Iran.
Sojojin Amurka sun ce sun karkatar da jiragen ruwa 55 tare da hana wasu aiki yayin da suke aiwatar da takunkumin da Washington ta kakaba wa Iran.
An ce Ibn Mohammed bin Shakau, ɗan marigayi shugaban Boko Haram Abubakar Shekau, ya shiga sahun ƙungiyar, lamarin da ya haifar da fargabar ci gaba da akidarsa.
Shugaban kasar Guinea, Farfesa Alpha Conde ya iso jihar Katsina a ranar Asabar, 10 ga watan Augusta domin yin bikin sallah tare da takwararsa na Najeriya, Shugaba Muhammadu Buhari. Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) ta ruwai
Jami'an Rundunar 'Yan sandan Najeriya sun dira garin Ibbi bayan kashe jami'ansu uku da wani farin hula daya da sojoji su ka yi a titin da ya rantsa garin zuwa Wukari. Daily Trust ta ruwaito cewa jami'an 'yan sandan da suka tafi ga
Kofur Bashir Umar, jami’in sojan sama na Najeriya, wanda ya tsinci kudi kimanin naira miliyan 15 da wani bawan Allah ya yar a filin jirgin sama na Aminu Kano ya bayyana irin sukar da ya sha akan mayar wa mai kudin da abinsa.
Sheikh Mohammed Yakoob, dan uwan shugban kungiyar Islamic Movement of Nigeria (IMN), Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya yi fashin bakin kan rayuwan shugaban na 'Yan Shi'a tun yana kuruciyya zuwa girmansa musamman yadda Iran tayi amfani
Kakakin gwamnan, Yusuf Idris a wani zance da ya fitar ta hannun jaridar Premium Times ya ce, gwamnan yayi haka ne domin nuna halin tausayawa ga ‘yan fursunan. Kuma ya sake su ne domin su koma gida su yi sallah tare da iyalansu.
Rahotanni daga jaridar Daily Trust sun bayyana mana cewa, batun tsige wadannan mutum biyu daga kujerar sarki da hakimi ya samu sanya hannun Mataimakin gwamnan jihar, Barrister Mahdi Aliyu Gusau a ranar Juma’a.
Fati KK tsohuwar 'yar wasan fina-finan Hausa ce ta Kannywood wacce bata bukatar muyi dogon labari game da ko wacece saboda sunan da tayi lokacin da take masana'antar. 'Yar asalin garin Kontagora ce dake jihar Neja. A lokacin da...
Mun kawo muku rahoton Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya karbi tarewar matarsa ta hudu, diyar mai martaba Lamidon Adamawa, Sa'adatu Barkindo Mustapha, shekaru hudu bayan daura aurenta.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun sauya suturar dakin Ka’aba a ranar Asabar, 10 ga watan Agustan 2019. Duk shekara ana cire rigar sannan a maye gurbinta da sabuwa a ranar tara ga watan Dhu Al-Hijjah, wanda ya yi daidai da ranar Asaba
Labarai
Samu kari