Mataimakin Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Abdussamad Dasuki, ya bukaci hukumar zabe ta INEC ta gudanar da zaɓen shekarar 2027 a rana guda.
Mataimakin Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Abdussamad Dasuki, ya bukaci hukumar zabe ta INEC ta gudanar da zaɓen shekarar 2027 a rana guda.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Ibrahim El-Zakzaky, Shugaban kungiyar Islamic Movement of Nigeria (IMN), wanda aka fi sani da Shi’a, da matarsa, Zeenah, su isa Indiya inda su dukka biyun za su yi magani.
Bayan cin sarka ta fiye da tsawon shekaru uku, shugaban kungiyar IMN wadda aka fi sani da shi'a, Sheikh Ibrahim Zakzaky da kuma matarsa, Zeenatu, a ranar Litinin sun bar Najeriya zuwa kasar Indiya wajen neman lafiya.
Shafaffu da mai da kuma masu gata a Najeriya, sun ziyarci shugaban kasa Muhammadu Buhari a gidansa na Daura dake jihar Katsina domin kwasar gaisuwa da taya murnar bikin babbar sallah da aka gudanar a ranar Lahadi.
Rahotanni sun kawo cewa a ranar Asabar, 10 ga watan Agusta wanda ya kasance jajibarin Sallah , ne Sarkin Gaya, Ibrahim Abdulƙadir ya dakatar da wasu Hakimai saboda sun ki masa biyayya.
Wasu hakimai 11 da suka fada arkashin sabbin masarautun da gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya kirkira sun halarci hawan Sallah na yammacin ranar Litinin a masarautar sarkin birnin Kano, Mai Martaba Sarki Sanusi
Mun samu labari cewa Legas da Jihohin da ke makwabtaka da ita za su gamu da ambaliya. Hukumar bada agajin ta sanar da gwamnatocin jihohin da abin zai shafa cewa su shirya.
Komai ya kankama domin tafiyar shugaban kungiyar IMN wanda akafi sani da Shi'a, SheikIbrahim El-Zakzaky, kasar Indiya domin jinya biyo bayan belin da kotun jihar Kaduna ta bashi a makon da ya gabata.
Aliko Dangote ya samu jika bayan haihuwar Diyarsa. Hajiya Fatima Dangote ta haifi yarinya a kasar waje. Fatima da Halima su na cikin ‘Ya ‘yan Dangote wadanda ke aiki da shi.
Matar gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, Hajiya Ummi Garba El-Rufai ta kai ziyara zuwa wasu manyan asibitocin jahar Kaduna guda uku dake cikin garin Kaduna inda kai ma marasa lafiya dauki.
Labarai
Samu kari