Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
'Yar uwa ga wata kyakyawar budurwa da ake nema tsawon kwanaki biyar ta nemi taimakon jama'a a kan su taya ta cigiya. A cewar ta, 'yar uwarta mai matsakaitan shekaru ta bata ne bayan haduwa da wani saurayi a dandalin sada zumunta.
A ranar Litinin, 19 ga wtaan Agusta 2019, jami'an hukumar yan sanda karkashin jagorancin DCP Abba Kyari sun damke gawurtaccen ami garkuwa da mutane, Alhaji Hamisu Wadume.
Mataimakin kwamishinan yan sanda, Abba Kyari ya baro garin Ibbi a ranar Talata, 20 ga watan Agusta tare da motoci dauke da tarin kayan gona da aka kwato daga gidan gawurtaccen mai garkuwa da mutane, Hamisu Bala Wadume.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo, ya ce babu wani yanayi komai wahala ko mai dadi, da zai sanya ya daina yi wa kasar nan kyakkyawan zato duk da irin munanan kalubale da ta ke fuskanta.
A ranar Litinin ne wata kotu a kasar Salvador, ta wanke wata mata da ake zargi da laifin kisa ta hanyar zubar da ciki, lamarin da ya ci gaba da gudana a kan harsunan mutane da dama a fadin duniya da kuma zaurukan sada zumunta.
Hamisu Bala Wadume, rikakken mai garkuwa da mutane da jami'an 'yan sanda suka yi nasarar sake kama wa ranar Litinin ya bayyana yadda dakarun sojoji suka kubutar da shi daga hannun jami'an 'yan sanda na rundunar IRT (Intelligence R
Wata kotun shari’a da ke Kaduna a ranar Talata, 20 ga watan Agusta ta umurci wata matar aure, Hauwa’u Zailani, akan ta dawo da kafet da katifar da ta karba a matsayin sadakinta daga tsohon mijinta, Akilu Yakubu.
Wani bidiyo da ya fara yawo a shafukan sada zumunta na yanar gizo ya nuna yadda wani dan damfara na yanar gizo wanda aka fi sani da 'Yahoo Boy', mai suna Junior ya haukace bayan ya kasa kai mahaifiyarsa ayi asiri da ita a jihar...
Rahotanni sun kawo cewa mutane shida sun hallaka sakamakon ruwan sama kamar dab akin kwarya da aka zuwa a jihar Jigawa. Mutane biyar sun mutu ne a karamar hukumar Kirikissamma yayinda mutum guda ya mutu a wani gini da ya rufto a k
Labarai
Samu kari