Ai ka ji irin ta: Sadiya, tsaleliyar budurwa, ta bata bayan ta tafi ganin saurayi da suka hadu a dandalin sada zumunta (Hotuna)

Ai ka ji irin ta: Sadiya, tsaleliyar budurwa, ta bata bayan ta tafi ganin saurayi da suka hadu a dandalin sada zumunta (Hotuna)

'Yar uwa ga wata kyakyawar budurwa da ake nema tsawon kwanaki biyar ta nemi taimakon jama'a a kan su taya ta cigiya.

A cewar ta, 'yar uwarta mai matsakaitan shekaru ta bata ne bayan haduwa da wani saurayi a dandalin sada zumunta.

Kyakyawar matashiyar da bata fi shekaru 20 a duniya ta bar gida ne tare da wani saurayi da suka hadu a dandalin 'Facebook', amma har yanzu bata dawo gida ba, kuma wayarta a kashe.

A wani sako da ta wallafa a shafinta na 'Facebook' tare da hoton matashiyar, 'yar uwarta ta bayyana cewa, "'yar uwata, Sadiya, ta bata a garin Jos kimanin kwanaki biyar da suka gabata. Ta hadu da wani saurayi a dandalin sada zumunta, a saboda haka ta bar gida da safe. Bayan ta fita ne sai kawarta ta zo nemanta, tun lokacin aka kira wayarta amma sai muka ji a kashe kuma har yanzu lambarta bata shiga. Don Allah ku taya ni addu'a Allah ya bayyana ta cikin rai da koshin lafiya."

Ai ka ji irin ta: Sadiya, tsaleliyar budurwa, ta bata bayan ta tafi ganin saurayi da suka hadu a dandalin sada zumunta (Hotuna)
Ai ka ji irin ta: Sadiya, tsaleliyar budurwa, ta bata bayan ta tafi ganin saurayi da suka hadu a dandalin sada zumunta (Hotuna)
Asali: Facebook

DUBA WANNAN: Arziki: Salah ya nuna motocinsa masu tsada, har da ta naira biliyan 70

Ai ka ji irin ta: Sadiya, tsaleliyar budurwa, ta bata bayan ta tafi ganin saurayi da suka hadu a dandalin sada zumunta (Hotuna)
Ai ka ji irin ta: Sadiya, tsaleliyar budurwa, ta bata bayan ta tafi ganin saurayi da suka hadu a dandalin sada zumunta (Hotuna)
Asali: Facebook

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng