Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
A wa'adin gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari na biyu, ministoci 12 ne cikin 43 aka samu za su maimaita mukaman da suka rika a zango na farko. An rantsar da sabbin ministocin a ranar Laraba, 21 ga watan Agustan 2019.
Har yanzu mazauna Hotoro Layin Mai Allo da Yandodo Hotorol a yankin karamar hukumar Nasarawa da ke jihar Kano, na cike da mamaki akan kamun Hamisu Bala Wadume, wani gawurtaccen mai garkuwa da mutane da akayi a makwabtansu.
Rundunar ta sanar da haramta ayyukan kungiyoyin ne ta bakin kaakakinta, DSP Yakubu Sabo cikin wata sanarwa daya fitar a ranar Laraba, 21 ga watan Agusta, inji majiyar Legit.ng
Biyo bayan rantsar da sabbin ministoci da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi a ranar Laraba, 21 ga watan Agusta, a iya cewa shugaban kasa ya saurari koken jama’an Arewa, kuma ya share musu hawaye.
A wani faifan bidiyo da ya mamaye kafafen yada labarai da dandalin sada zumunta, an ga jami'an 'yan sandan sun bude wuta a kan 'yan fashin da ake kyautata zaton mambobin kungiyar 'Iba' ne. Rahotanni sun bayyana cewa wani mutum ne
Wani Malamin Jami'ar Maiduguri dake jihar Borno ya umarci dalibanshi da suke karatu a bangaren namun daji da su dauki miciji da ranshi kafin su samu su haye jarrabawarshi. An nuno wasu daga cikin daliban yadda suke yin karkarwa...
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce ta sake kama Alhaji Hamisu Bala wanda aka fi sani da Wadume, mutumin da hukumomin tsaron kasar ke zargi da jagorantar ta'adar garkuwa da mutane bayan kubucewarsa makonni biyu da suka gabata.
Wani dan fashi mai shekara 20 da aka ambata da suna Aliu Musa, ya bayyana a ranar Laraba, 20 ga watan Agusta, cewa sau daya ya taba ganin jirgin sama tana sauke ma maigidansa makamai a jejin Dinya a Karamar Hukumar Kankara dake ji
Sabbin ministoci sun isa fadar shugaban kasa Aso Villa birnin tarayya Abuja misalin karfe 10:25 na safe cikin manyan motoci biyu daga Transcorp Hotel.
Labarai
Samu kari