Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano karkashin jagorancin shugabanta Isma'il Afakallahu ya rantsar da kwamitin tsoffin 'yan fim da zasu tantance duk masu ruwa da tsaki a harkar fim din Hausa...
Shugaban majalisar malamai na jihar Kano Sheikh Ibrahim Khalil ya bayyana cewa babu in da aka haramta wasan ƙwallon ƙafa a addinin musulunci, sai dai kawai ana alaƙanta ƙwallon ƙafa da siyasar addini ne...
Wani bidiyo da yake yawo a shafukan sadarwa ya nuna wani bawan Allah wanda bai bayyana sunansa ba yana bayani akan yadda rikicin gida ya hado su da tsohon shugaban hukumar 'yan sanda na kasa Alhaji Hafiz Abubakar Ringim, inda...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa garin Zaria da ke Jihar Kaduna a safiyar yau Alhamis 22 ga watan Augustan 2019. Shugaban kasar ya kai ziyarar ne sakamakon gayyatan sa da Gwamnan jihar, Nasir El-Rufai ya yi domin kaddamar da
Kotun sauraron karrar zabe na gwamnan Kano, karkashin jagorancin Justice Halima Shamaki ta bayar da umurnin kamo wadanda ake zargi da kaiwa wata ma'aikaciyar INEC, Halima Sambo Hassan da ta bayar da shaida a kan shari'ar zaben gwa
A cigaba da kace nace da ake ta faman yi a masana'antar fina-finan Hausa ta Kannywood, sanadiyyar kama babban darakta Sunusi Oscar 442, bisa zarginsa da ake yi da fitar da wani bidiyo ba bisa ka'ida ba...
Toyin Lawani ta sanya alamar tambaya akan dokar da ta sanya cewa maza za su iya aurar mace fiye da guda daya, amma kuma ta hana mata auran maza da yawa. Yanzu dai Toyin ta bayyana cewa za ta auri maza guda uku idan ta cika...
Wani matashi mai amfani da kafar sada zumunta ta Facebook mai suna Ibrahim Mu'azzam Adam ya wallafa wani dogon rubutu da ya jawo kace nace a shafinsa, inda ya kalubalancin al'ummar dake kallon masu sana'ar shirya fina-finai da...
A ranar Larabar da ta gabata ne ministan labarai da ala'adu, Alhaji Lai Mohammed, ya yi karin haske dangane da dalilai da suka sanya shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake nada shi ministan ma'aikatar da ya rika a zango na farko.
Labarai
Samu kari