Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Kotu: Ganduje ya gabatar da shaida mai katin zabe na bogi
Breaking
Kotu: Ganduje ya gabatar da shaida mai katin zabe na bogi
daga  Aminu Ibrahim

Gwamna Abdullahi Ganduje na Jihar Kano na Jam'iyyar APC ya fara kare kansa a gaban kotun sauraron karar zaben gwamna a jihar Kano inda ya gabatar da shaidan baka da wasu takardu sai dai an gano shaidan yana dauke da katin zabe na

Ba mu rufe iyakar Kotono ba – Hukumar Kwastam
Ba mu rufe iyakar Kotono ba – Hukumar Kwastam
daga  Mudathir Ishaq

Hukumar hana fasa kwauri na Najeriya ta ce ba ta rufe rufe babbar iyakar ta da kasar Benin da ke Seme a jihar Legas ba. Kakakin hukumar ta Kwastam, Joseph Attah ya ce mutane suna da damar shige da dfice a kasar matukar suna da hu