Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Wanda jarumar Nollywood Temitope Osoba za ta aura ya yi zargin cewa ta rasu a ofishin ’yan sanda a, Legas, yana mai musanta cewa ciwon kansar nono ne ya kashe ta.
Majiyar da ta kawo mana wannan labarin ta ce kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Legas DSP Bala Elkana ne ya bada wannan sanarwar a ranar Alhamis 22 ga watan Agusta inda yake cewa cibiyoyi rubuta jarabawar a Legas sun hada da,
Shugabannin al'ummar Musulmi a PortHarcourt, babbar birnin jihar RIvers, sun yi Allah wadai da rusa babban Masallacin Trans-Amadi, inda sukayi kira da shugaba Muhammadu Buhari ya kawo dauki.
Gwamna Abdullahi Ganduje na Jihar Kano na Jam'iyyar APC ya fara kare kansa a gaban kotun sauraron karar zaben gwamna a jihar Kano inda ya gabatar da shaidan baka da wasu takardu sai dai an gano shaidan yana dauke da katin zabe na
Wani ruwan sama kamar da bakin kwarya daya sauka a ranar Laraba, 21 ga watan Agusta a jahar Kano ya yi sanadiyyar mutuwar wasu kananan yara guda uku a unguwar Saidawa dake cikin karamar hukumar Danbatta.
A duk lokacin da kungiyar ta’addanci ta Boko Haram ta kama wani gari a yankin Arewa maso gabashin Najeriya, abinda take yi shine kakabawa tare da dabbaka dokokinta a kan jama’an da suka rage a garin, bayan sun kashe na kashewa, ma
Amma, Harry, dan sanda mai gudanar da bincike ya bayyana cewa Harry bai yi niyyar kashe kansa ba a lokacin da ya rataye kansa, sai dai ya yi babban ganganci saboda bai yi tunanin cewa zai iya mutuwa cikin dan kankanin lokaci haka
An kama masu garkuwa da mutanen bayan sun fito daga cikin surkukin da suka buya bayan sun kama wani dan babban limami a ranar Sallah. A ranar 16 ga watan Agusta ne jami'an 'yan sanda suka samu nasarar kubutar da mutumin da aka sac
Da suke kokarin amsa tambayar da yasa maza basa son auren 'yammata masu aiki a asibiti, 'yammatan sun bayyana cewa maza da yawa na gudun aurensu ne bisa kuskuren cewa mata masu aiki a asibiti basu da kunya, kuma zasu iya cin amana
Hukumar hana fasa kwauri na Najeriya ta ce ba ta rufe rufe babbar iyakar ta da kasar Benin da ke Seme a jihar Legas ba. Kakakin hukumar ta Kwastam, Joseph Attah ya ce mutane suna da damar shige da dfice a kasar matukar suna da hu
Labarai
Samu kari