Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Wanda jarumar Nollywood Temitope Osoba za ta aura ya yi zargin cewa ta rasu a ofishin ’yan sanda a, Legas, yana mai musanta cewa ciwon kansar nono ne ya kashe ta.
Kamfanin dillancin labarai na kasa ya ruwaito cewa, ambaliyar ruwa da auku a sanadiyar ci gaba da saukar ruwan sama tamkar da bakin kwarya, ta lalata hanyoyn
Sabon ministan sadarwa, Sheikh Isa Ibrahim Ali Fantami ya karyayta rahoton da wata jarida ta wallafa kansa cewa ya lashi takobin fitar da yan Najeriya milyan 50 daga cikin talauci a Najeriya.
Shugaban Rundunar Operation Lafiya Dole ta Sojojin Najeriya, da ke yaki da 'yan ta'adda a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya, Olusegun Adeniyi, ya ce rundunarsa za ta mayar da hankali kan dakile hanyoyin kudin Boko Haram.
Mista Frank Anioma mahaifin yarinyar shi ne ya garzaya ofishin ‘yan sanda da batun cewa an sace masa yarinyarsa mai suna Kosisochukwu Anioma
An yi wa manyan tittuna da shatale-tale na garin Sokoto kwaskwarima saboda shirin bikin daurin auren Gimbiya Fatima diyar Sarkin Musulmi Sultan Sa'ad Abubakar da za a gudanar a ranar Asabar. Jagoran kwamitin shirye-shirye na bikin
Tun tale-tale gabanin zuwan turawan mulkin mallaka, Al'umar nahiyar Afirika sun kasance su na saye da sayarwa ta hanayar musayen kaya ko na ayyuka da wadansu tsaffin hanyoyin. Kasancewar bayyanar turawan mulkin mallaka a Afirika a
Gwamna Babagana Umara Zulum a ranar Juma’a, 23 ga watan Agusta, ya yi ganawa na musamman da shugaban kasa Muhammadu Buhari akan hare-haren da yan ta’addan Boko Haram suka kai kananan hukumomin Gubio, Magumeri da Konduga dake Borno
Sanata mai wakiltar jihar Kogi ta yamma, Sanata Dino Melaye ya bayyana cewa hukuncin da kotu ta zartar na cewa sai an sake gabatar da zaben kujerarsa ta Sanata bai dame shi ba ko kadan. Dino ya kara da cewa dama tun farko koda...
Yau Juma'ar nan Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa gwamnatinsa zata kawo gyare-gyare da canje-canje a hukumar 'yan sanda ta kasar nan. Buhari ya sanar da hakan ne yayin da ya sauki Sarakunan gargajiya na arewacin...
Labarai
Samu kari