SERAP ta bukaci ’yan takarar shugaban ƙasa 19 na zaɓen 2027 su bayyana kadarori, basussuka da hanyoyin samun dukiyarsu tare da yin watsi da sayen ƙuri’u.
SERAP ta bukaci ’yan takarar shugaban ƙasa 19 na zaɓen 2027 su bayyana kadarori, basussuka da hanyoyin samun dukiyarsu tare da yin watsi da sayen ƙuri’u.
Wanda jarumar Nollywood Temitope Osoba za ta aura ya yi zargin cewa ta rasu a ofishin ’yan sanda a, Legas, yana mai musanta cewa ciwon kansar nono ne ya kashe ta.
Wannan furuci ya fito daga bakin Ganduje a yayin da iyalan shugaban ma'aikatansa da kuma zuriyar Alhaji Bukar Makoda suka ziyarci fadarsa da ke birnin Kanon Dabo, inda suka yi masa godiya ta bai wa dan uwansu amanar jagoranci.
Sanarwar kaddamar da hutun ta zo ne a cikin wani sako da sa hannun kakakin ofishin shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar, Alhaji Isma'il Ibrahim, wanda ya gabatar yayin ganawa da manema labarai a ranar Litinin cikin birnin Dutse.
A cikin wasu takaitattun sakonni da ta wallafa a shafinta na dandalin sada zumunta (Twitter), fadar shugaban kasa ta yi kira ga 'yan Najeriya, a gida da ketare, da su yi watsi da wani labari mai dauke da bidyo da ke yawo a dandali
Rundunar Yansandan Najeriya ta sanar da kama wasu jami’anta guda biyu da laifin satar bindiga kirar AK 47, guda biyu daga ma’ajiyar hukumar Yansanda, wanda kudinsa ya kai naira miliyan 1.7
Wata majiya a filin saukar jiragen ta tabbatar da cewa yanzu al'amura sun koma daidai a filin saukar jirgin. Ma'aikatan lafiya sun tabbatar da cewa sun samu sanarwar su kasance cikin shiri domin taimakon wani mutum, mai shekaru 40
Shuwagabannin al’ummar Musulmi na jahar Rivas, Fatakwal, sun yi tir da Allah wadai game da rusa wani sabon Masallacin Juma’a na Rainbow Town dake unguwar Trans Amadi, cikin garin Fatakwal.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa filin jirgin sama na Haneda da ke Yokohama, kasar Japan domin halartan kasa da kasa na Tokyo akan ci gaban Afrika na bakwai.
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja a ranar Litinin, 26 ga watan Agusta ta aika sammaci ga Atoji Janar na tarayya da hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) akan su gurfana a gabanta a ranar Alhamis, akan Yari.
Wani yaro mai suna Ali ya bayyana halin da suka tsinci kansu tare da iyayensa bayan yan ta’addan Boko Haram sun kama su a garin Gwoza da ke jihar Borno.
Labarai
Samu kari