Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najeriya ta kama wasu manyan jami'an kamfanin wutar lantarki na Neja Delta Power Holding Company (NDPHC), akan dala biliyan sha shida da tayi batan dabo ta gyaran wutar lantarki a lokacin...
Abdullah Mohammed dan gidan gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed (Kauran Bauchi), ya wallafa wani hoto a shafinsa na Instagram inda yake nuna jikin wata mota da ya siya kirar Rolls Royce, mai dan karen tsada...
Hukumar yan sandan jihar Katsina ta alanta cewa an ceto mata 10 cikin 15 da akayi garkuwa da su a ranar Talata, 27 ga Agusta a kauyen Wurna, karamar hukumar Wurna jihar jihar.
Shugaban kungiyar kwadago, reshen jihar Ekiti, Olatunde, yace gwamnatin tarayya zata fara biyan karancin albashi a watan Satumba mai zuwa.Olatunde yace abinda ya kawo tsaiko a fara biyan karancin albashin...
Uwargidar gwamnan jihar Kogi, Misis Rashida Yahaya Bello, ta tallafa wa wata tsohuwa mai suna, Misis Salihu Uhuanamo a yankin Ipaku-Eba da ke aramar hukumar Adavi na jihar da muhallin zama.
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa, kuma wacce tauraruwarta ke haskawa a wannan lokaci, Hadiza Gabon ta taimakawa tsohon nan da hotunanshi suka karade shafukan sada zumunta. Jarumar wacce tayi kaurin suna wajen bayar da taimako..
Saba Kord Afshari wadda ke da shekaru 20 a duniya ta samu wannan hukuncin ne ranar Talata daga wata Kotun Tehran bayan da aka sameta da aikata laifin cire hijabinta.tare da yin fito na fito da dokokin kasar.
Jaridar Premium Times ta saki wani rahoto mai ban tsoro kan daya daga cikin manyan ministocin da shugaba Muhammadu Buhari ya rantsar a ranar Laraba, 21 ga Agusta, 2019.
Dubun wasu gungun Mata 3 yan Najeriya dake sana’ar fashi da makami a kasar Dubai ta cika bayan sun yi ma wani attajirin balarabe dan asalin kasar Iraqi fashi da makamin kudinsa Dh57,000.
Labarai
Samu kari