Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Hukuncin kotun zaben Kano bai shafi Dambazau ba – Jigon APC
Hukuncin kotun zaben Kano bai shafi Dambazau ba – Jigon APC
daga  Mudathir Ishaq

Wani jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki, ya soki hukuncin ranar Juma’a, 30 ga watan Agusta, da kotun zaben Kano ta yanke, inda ta soke zaben mamba mai wakiltan mazabar Sumaila/Takar a majalisar wakai.

Abubuwa guda 5 da shan zuma ke yin maganinsu
Breaking
Abubuwa guda 5 da shan zuma ke yin maganinsu
daga  Mudathir Ishaq

Idan har baka taba lura da fa’idar zuma ba akwai bukatar ka tanadi kwalba guda ta zuma domin jarabawa. Ga jerin wasu cututtuka guda biyar da zumar ke magani: