Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Mun samu labari cewa an kammala taro; shugaban kasa Muhammadu Buhari da Tawagarsa sun iso Abuja. Shugaban kasar ya shafe kusan mako guda kenan a kasar waje.
A jiya ne dai INEC ta fito ta ce ta yi amfani da ‘server’ a zaben shugaban kasa na bana. INEC ta ce ta yi amfani da garken kuri’u amma domin yin gwaji kurum kafin wannan ya shiga cikin dokar kasa.
Wani jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki, ya soki hukuncin ranar Juma’a, 30 ga watan Agusta, da kotun zaben Kano ta yanke, inda ta soke zaben mamba mai wakiltan mazabar Sumaila/Takar a majalisar wakai.
Wannan al’amarin ya auku ne a safiyar ranar Asabar 31 ga watan Agusta wanda ya jefa al’ummar Emure cikin halin juyayi da zaman makoki.
Idan har baka taba lura da fa’idar zuma ba akwai bukatar ka tanadi kwalba guda ta zuma domin jarabawa. Ga jerin wasu cututtuka guda biyar da zumar ke magani:
A wani sako da ya wallafa a shafinsa na tuwita @ShehuSani a ranar Asabar 31 ga watan Agusta, ya ce abokinsa Alhaji Hamza ya rabu da leka gonarsa da ke hanyar Kaduna-Abuja.
Rahotanni sun kawo cewa wani rikici da ya barke tsakanin yan takarar Shugaban karamar hukuma na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), a zaben karamar hukuma da za a yi a watan Nuwamba a jihar Niger ya yi sanadiyar mutuwar mut
Nuhu Abdullahi: A’a bah aka bane, ina nan a masana’anta har ila yau. Dalilin dauke kafata kuwa ya kasance ne saboda siyasa da na shiga domin goyon bayan wasu ‘yan takaran da muke da yakinin cewa zasu kawo mana cigaba.
Wata mata mai 'ya'ya guda hudu wacce aka bayyana sunanta da Mrs Chinasa Odah, an bayyana mutuwar ta bayan taje zubar da cikin shege, wanda ya saka ta yi ta zubar da jini. Matar da take 'yar asalin garin Inikiri Effum dake...
Labarai
Samu kari