Gwamnatin Kano ta kashe sama da Naira biliyan 1.5 wajen shirin Auren Gata na 2026, inda ma’aurata 1,500 suka samu tallafin aure da na fara rayuwar gida.
Gwamnatin Kano ta kashe sama da Naira biliyan 1.5 wajen shirin Auren Gata na 2026, inda ma’aurata 1,500 suka samu tallafin aure da na fara rayuwar gida.
Ana zargin Bola Tinubu ya faɗaɗa Sojojin Najeriya daga rundunoni 8 zuwa 12 tare da shirin ɗaukar sojoji 28,000 saboda tsoron juyin mulki a ƙasar.
Wani mutumi wanda ya nemi matar shi da ta rufe idon ta zai bata kyauta mai ban mamaki, ya nemi yayi mata yankan rago, amma hakar shi ba ta cimma ruwa ba, inda aka kama shi da laifin kisan kai...
Wata sanarwa daga fadar gwamnatin jahar Bauchi dake dauke da sa hannun sakataren gwamnatin jahar Bauchi, Mohammed Sabiu Baba ta bayyana ma’aikatun da gwamnan jahar Bauchi, Sanata Bala Muhammad ya tura sabbin kwamishinoninsa.
Shugaban kungiyar malaman jami’o’i ta ASUU, Farfesa Biodun Ogunyemi ya yi ma Sanatocin Najeriya albishirin shan jifa daga wajen yan Najeriya nan bada jimawa ba.
Kakakin majalisar dattawa, Femi Gbajabiamila, ya nada diyar gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, kuma surukar tsohon gwamnan jihar Oyo, Abiola Ajimobi, Fatima Ganduje-Ajimobi, a matsayin hadimarsa kan kungiyoyin fafutuka
Emmanuella Mayaki yarinya mai shekaru 10 a duniya, ta samu aikin koyarwa bayan ta nuna bajintar ta da kwazo wajen wani aiki da aka yi na na'ura mai kwakwalwa. Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa yarinyar tana da kwazo matuka...
Wani mazaunin gari, Muhammadu Haruna, ya ce yaran da suka riga mu gidan gaskiya sun kasance a kan hanyar su ta komawa gida bayan dawowa daga cin kasuwar Lambatta inda motarsu ta dulmiye cikin ruwa.
Shugaban hukumar NDLEA reshen jihar, Peter Odaudu, yayin zantawa da manema labarai a ranar Juma'a ya bayyana cewa, wannan katafariyar gona ta kasance ta biyu ta fuskar girma wadda a aka gano a tarihin jihar Kebbi.
Kakakin hukumar NDLEA, John Achema ne ya fitar da wannan labarin ranar Litinin a Abuja, inda ya ce sabon sakataren zai maye gurbin Roli George ne wanda wa’adinsa ya kare a watan Yunin 2018.
Yankin karamar hukumar Daura da ke jihar Katsina tace ta kashe naira miliyan 1.4 domin gyara burtsatse a unguwanni 11 da ke yankin domin bunkasa hanyan samar da ruwa.
Labarai
Samu kari