Gwamnatin Kano ta kashe sama da Naira biliyan 1.5 wajen shirin Auren Gata na 2026, inda ma’aurata 1,500 suka samu tallafin aure da na fara rayuwar gida.
Gwamnatin Kano ta kashe sama da Naira biliyan 1.5 wajen shirin Auren Gata na 2026, inda ma’aurata 1,500 suka samu tallafin aure da na fara rayuwar gida.
Ana zargin Bola Tinubu ya faɗaɗa Sojojin Najeriya daga rundunoni 8 zuwa 12 tare da shirin ɗaukar sojoji 28,000 saboda tsoron juyin mulki a ƙasar.
Rahotanni daga kasuwar musayar yan wasa sun kawo cewa an gudanar da wani ciniki mafi tsada a Gano da ke karamar hukumar Dawakin Kudu, inda kungiyar kwallon kaa ta Super Stars ta dauki Ibrahim Salisu Iriyos a matsayin mafi tsada a
Wata budurwa yar shekara 17 ta dauki wani mummunan mataki a kanta ta hanyar banka ma kanta bayan ta bulbula fetir a jikinta a dalilin cewa saurayin da take soyayya da shi ya gagara biyan sadakin aurenta, wanda mahaifinta ya yanka
Jaridar PM News ta ruwaito cewa, hukumar dakarun sojin ruwa ta Najeriya ce ta cafke ababen zargin tare da jiragensu na ruwa a wani simame da ta kai kuma ta danka su a hannun hukumar yaki da rashawa ta kasar.
Kazalika, rundunar sojin ta ce ta gudanar da bincike a kauyen kuma ta yi nasarar samun wasu makamai mallakar 'yan ta'addar da suka hada da; bindigu samfurin AK47 guda 6 da alburusai 66. Sanarwar ta kara da cewa babu wani soja da y
Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ovie Omo-Agege, ya yabawa mutanen Delta ta tsakiya bayan ya yi nasara a kotu. Omo Agege ya ji dadin tika ‘Yar takarar Jam’iyyar PDP da kasa a zaben na bana.
Muryar Duniya wato jaridar RFI Hausa ta ruwaito cewa, daga cikin yankunan da Majalisar Dinkin Duniya ta aike da jami’an ta sun hadar da Afrika irinsu Mali, DRCongo, Afgahanistan, Syria, Libya da sauransu.
A cewar wani shaidar gani da ido, hatsarin ya ritsa da marigayin ne yayin da yake tuka babur dinsa domin zuwa wurin aikinsa bayan ya baro gidansa dake unguwar 'Birged' a karashin karamar hukumar Nasara. Shaidar ya bayyana cewa wat
Akwai yiwuwa da alamu Messi na iya barin Kungiyar Barcelona a karshen shekarar nan bayan Mai kulob din ya fito ya na cewa babu matsala don Messi ya tashi kafin karshen kwantiraginsa.
Mutum 570 sun tsure a sararin samaniya bayan jirgin aikin Hajj ya samu matsala wajen tashi. Tuni ma har an soma duba ainihin abin da ya faru inda ake zargin Matukin jirgin da laifi a Najeriya.
Labarai
Samu kari