Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Inda wata Mata ta ke zama da ‘Ya ‘yan ta sai ya ba ka tausayi har ka yi kuka. Wannan mata na zama ne a Unguwar Matalauta a cikin jihar Katsina kuma ta kai kukanta gaban shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Jaruman Kannywood da sauran masu ruwa da tsaki a harkar fina-finan sun fara tofa albarkacin bakinsu kan kama fitaccen mawaki, Naziru M. Ahmad sarkin wakan Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II. A jiya Laraba, rundunar 'yan sanda reshen
Wani kwararren likitan yara mai suna Ovo Ogbinaka yayi sharhi aka illar da ke tattare da yawan shan ruwan sanyi a jikin dan adam. Ya bayyana cewa ya gano hakan ne a wani bincike da ya gudanar akan shan ruwan sanyi.
A wani hukunci na daban da kotun ta zartar bisa jagorancin Jastis Nayai Aganaba, ta yi watsi da korafin Aliyu Datti Yako, dan takara na jam'iyyar PDP da ke kalubalantar nasarar dan takarar jam'iyyar APC, Abdulmumin Jibrin.
Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Alhamis 12 ga watan Satumba ya gana da sabbin shugabannin kungiyar 'Yan Kasuwa ta Najeriya (TUC). An shiga taron ne misalin karfe 12.30 na rana a ofishin shugaban kasar da ke gidan gwamnati a babba
'Yan Najeriya da dama sun tofa albarkacin bakinsu kan shirin karin harajin kayyaki VAT daga kashi 5 zuwa kashi 7.2 cikin 100 inda mafi yawancin su suka nuna rashin jin dadin su kan shirin karin harajin. Ministan Kudi da tsare-tsar
Gwamnatin jahar Kaduna a karkashin jagorancin Malam Nasir Ahmad El-Rufai ta bayyana cewa ta fara shirye shiryen kawar da tsarin rubuta jarabawa da takarda da biro domin rungumar tsarin kimiyya da fasaha wajen amfani da na’urar kwa
Hukumar tace fina finai ta jahar Kano ta samu nasarar kama shahararren mawakin nan, kuma sarkin mawakan mai martaba Sarkin Kano, Naziru M Ahmad
Mutum dan baiwa kan kasance wani da ke da abubuwan ban mamaki, ko wani tarin sani mai ban al'ajabi wanda zai kai shi ga samun nasarori a matakai daban-daban, kuma Allah albarkaci Najeriya da irin wadannan mutane.
Labarai
Samu kari