Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito, Sanata Wamakko ya ce komawa ga Allah wajen ci gaba da kwarara addu'o'i ita kadai ce hanyar da Mai Duka zai jibinci yadda al'amura na tsaro suka tabarbare a kasar.
Kakakin rundunar 'yan sandan ya ce wanda ake zargi da aikata laifin 'shafi mulera' yana da nakasa (bukata ta musamman) "Hedikwatar 'yan sanda na gudanar da bincike ta hannun ofishin mu da ke Ogui domin warware rudanin da ke tattar
Shuwagabannin kasashen Afirka ta yamma sun aminta da kashe dala biliyan daya don yaki da rashin tsaro da ya addabi yankin. Sunyi wannan yarjejeniyar ne a wajen taron kungiyar cigaban tattalin arzikin Afirka ta gamma da aka gudanar
Hafiz wanda ya kasance haifaffan jihar Borno a Arewa maso Gabashin Najeriya, shi ne ya fito Zakara wajen lashe musabakar karatun Al-Qur'ani ta duniya ta bana da aka gudanar a kasar Saudiya.
A yayin da ba a bayyana kananan hukumomin mutane 4 da aka sako ba kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito, 8 sun kasance 'yan karamar hukumar Kankara yayin da 18 suka fito daga yankin Shimfida na karamar hukumar Jibiya.
‘Yan uwa masu daraja, hakika babu wata babbar ni’ima da Allah ya yiwa wannan al’ummah bayan ni’imar aiko da Annabi Muhammad (SAW) kuma ya bamu Alqur’ani mai girma. Mu rike Alqur’ani domin riko da shi alkhairi ne duniya da lahira.
Wata shugabar Fulani ta bayyana gagarumar gudumuwar da Makiyaya su ke badawa a kasar nan inda ta fadi mataki daya da Fulani za su dauka ‘Yan Najeriya su dandana kudarsu.
Firinji na'ura ce da ake amfani da shi domin adana kayan abinci da ababen sha ta hanyar sanyaya su. Sai dai akwai wasu nau'oin abinci da bai dace a rika sa su cikin firinji ba domin sanyi na iya lalata su ko sauya musu dandano.
A kalla sojin Najeriya 13 suka rasa rayukansu a kwanaki kadan da suka gabata. Sun rasa rayukansu a harin da 'yan Boko Haram me kaiwa rundunar sojin a gabas maso arewan, inji majiya daga rundunar. Maharan sunyi gaba da kayayyakin a
Labarai
Samu kari