Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Majalisar dattawan Najeriya ta aikawa ministoci 2 da goron gayyata
Breaking
Majalisar dattawan Najeriya ta aikawa ministoci 2 da goron gayyata
daga  Mudathir Ishaq

Kari a kan wadannan mutum biyu, majalisar ta kira Sufeto Janar na ‘yan sanda, Mohammed Adamu a kan sanin musabbabin tabarbarewar tsaro a Najeriya da kuma isalin Kwalejin ‘yan sanda wadda ke karamar hukumar Tai cikin jihar Ribas.

Mummunar hadari ta lakume rayukan mutane 6 a hanyar Gombe
Mummunar hadari ta lakume rayukan mutane 6 a hanyar Gombe
daga  Mudathir Ishaq

Innalillahi wa inna ilaihi raji’un, wata babbar motar tirela makare da kwanukan rufin gida ta afka ma wasu tarin motoci, babu da a daidai sahu a akan gadar Doma dake jahar Gombe, wanda tayi sanadiyyar mutuwar mutane 6.