Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
An kaddamar da lambar ne a jihar Katsina, kuma ministan sadarwa, Dakta Ali Ibrahim Pantami, ne ya wakilici shugaba Buhari a wurin kaddamar da lamabar, wanda aka yi ranar Litinin. Pantami ya bayyana cewa an dade da saka batun kadda
Kari a kan wadannan mutum biyu, majalisar ta kira Sufeto Janar na ‘yan sanda, Mohammed Adamu a kan sanin musabbabin tabarbarewar tsaro a Najeriya da kuma isalin Kwalejin ‘yan sanda wadda ke karamar hukumar Tai cikin jihar Ribas.
Gwamnan jahar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bullo da wani sabon shirin samar ma dimbin matasan jahar Borno aikin yi ta hanyar amfani da kimiyya da fasahar yanar gizo, domin taimaka ma rayuwarsu.
Shekaru biyu bayan karewar wa'adin shugaban kasar Amurka na 44 a tarihi, Barack Obama, wata shahararriyar mai daukansa hotuna, Callie Shell, ta saki wasu zafafan hotunansa da babu lallai idanu sun taba kai wa gare su.
Babu kasa da mata 14 da suka lashe zaben fidda gwani a kananan hukumomin jihar Adamawa karkashin jam'iyyar APC. Sakataren yada labarai na jihar, Alhaji Mohammed Abdullahi ne ya sanar da hakan a ranar Litinin a garin Yola yayin da
Jamila ta fadi a cikin korafinta ga kotun cewa akwai yiwuwar yaran za su iya shiga matsanancin hali idan ta bar su a hannun mahaifinsu wato Sani Umar.
Innalillahi wa inna ilaihi raji’un, wata babbar motar tirela makare da kwanukan rufin gida ta afka ma wasu tarin motoci, babu da a daidai sahu a akan gadar Doma dake jahar Gombe, wanda tayi sanadiyyar mutuwar mutane 6.
A ranar Litinin ne Atiku da PDP suka shigar da kara a gaban kotun kolin domin kalubalantar hukuncin kotun sauraron korafin zabe da ya tabbatar da sake samun nasarar shugaba Buhari a zaben 2019. A ranar 11 ga wata ne kotun sauraron
Hukumar tsaro ta kasar Algeriya ta bayyana cewa akalla jarirai takwas ne suka mutu sakamakon wata gobara da ta tashi a wani asibitin kasar a ranar Talata, 24 ga watan Satumba.
Labarai
Samu kari