Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
A cewar ta, "mahaifiyata ta ji matukar ciwon jin labarin, a cikin kuka ta dinga yi min tambayoyin me tayi min da zan yi mata haka tare da fada min cewa zai saka mata guba tunda har na iya boye mata maganar na canja addini na tsawo
Ya bayyana cewa an samu kullin tabar wiwi yayin da aka kama matasan tare da bayyana cewa za a gurfanar da su a gaban kotu da zarar an kammala binncike. Sakataren yada labaran jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Alahji Nasiru Dahiru, ya
A ranar Juma'a, 20 ga watan Satumba, wata kotun majistare dake Minna, jihar Neja ta yankewa wani matashi mai suna Samaila Abdullahi hukuncin daurin wata daya a kurkuku kan laifin satan doya a gonar wani jami'in dan sanda.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace gwamnatinsa ta kaddamar da ayyukan wutar lantarki a jami’o’in tarayya 37 a fadin Najeriya. Buhari ya fadi haka ne a lokacin bikin yaye dalibai na jami’ar Tarayyar dake Otuoke.
Babu shakka kabilu daban daban a fadin duniya sun yi wa so kuma kauna fahimta mabanbanta juna, sai dai duk ta karkare sakamakon karshe na duk wata sahihiyar soyayya da ta kullu a tsakanin mace da namiji shi ne aure.
Hukumar yan sandan jihar Gombe ya ceto wani yarinya mai shekaru hudu da haihuwa, Aishatu, daga hannun masu garkuwa da mutane a jihar.
Guda daga cikin shuwagabannin kungiyar dattawan Arewacin Najeriya, Dakta Hakeem Baba Ahmed ya fallasa mutanen dake mayar da agogon baya ga cigaban Arewa, inda yace shuwagabannin Arewa ne matsalar Arewa.
Rahotanni sun kawo cewa wani limamin coci ya tsere inda ya shiga wasan buya, bayan yayi ma yarinya yar shekara 12 fyade a jihar Edo. Limamin cocin mai suna Pastor Marvelous Odalo Eranto-Eranto na fuskantar suka bayan an kama shi
Ministan kwadago na Najeriya, Dakta Chris Ngige, ya yi farin albishir da cewa gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta fara biyan kananan ma'aikatan gwamnatin tarayya mafi karancin albashin na naira dubu talatin.
Labarai
Samu kari