An ji fashe-fashe biyu a kudancin Iran kusa da mashigar Hormuz yayin da rahotanni suka ce dakarun ruwan Iran sun yi arangama da abubuwan da suka kira maƙiya.
An ji fashe-fashe biyu a kudancin Iran kusa da mashigar Hormuz yayin da rahotanni suka ce dakarun ruwan Iran sun yi arangama da abubuwan da suka kira maƙiya.
Fitaccen malamin addini, Chukwuemeka Odumeje, ya soki gwamnatin Bola Tinubu, yana mai kira ga 'yan Najeriya su yi amfani da zaɓen 2027 wajen sauya shugabanni.
Gwamnatin jihar Zamfara ta kaddamar da wani bincike akan sha’anin da ke tattare da al’amarin tsintar wasu fallayen Qur’ani a najasa a makarantar Firamare a ranar Juma’a.
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa wato EFCC ta bayyana yadda ta kaya tsakaninta da Sanata Ibrahim Shekarau kan zargin almundahanar milyan 950.
Ita 'yar uwa ta ma'aikaciyar banki ce, ni kuma yanzu haka ina aiki ne a dakin gwaje-gwaje. Ni ce mai kula da yaran 'yar uwa ta, 'yar uwa ta bata son jin maganar zan bar gidansu wata rana, saboda jin dadin zama da ni da take yi.
Wani sakataren dindindin mai ritaya a ma'aikatar harkokin Neja Delta Aminu Aliyu Bisalla, na daya daga cikin manyan ma'aikatan gwamnatin tarayya 82 da aka karrama a sanadiyar kwazon aiki kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.
Mrs Anthony yayin ganawa da manema labarai a ranar Lahadi, 29 ga watan Satumban 2019, ta misalta marigayi Alhaji Baba a matsayin mutum mai tsayuwa bisa gaskiya kuma daya daga cikin kwararrun ma'aikata na hukumar.
A cikin 'yan ritsin nan da muke ciki da kuma lokutan da suka shude a baya, an samu wasu manyan limaman addinin kirista da suke yi da'awar annabta da suka sha mugunyar kunya sanadiyar karairayi da suka shirga a kasar nan.
A wani rahoto da jaridar Daily Trust ta wallafa a ranar 17 ga watan Satumba, ta bayyana wasu dalilai da suka sanya ake matsananciyar takun saka da muguwar adawa da juna tsakanin kasar Saudiya da kuma Iran.
Mahukunta a ranar Lahadi sun ce an harbe wani babban bafade na Sarkin Saudiya, Salman bin Abdulaziz Al Saud, yayin da mutane 7 suka jikkata da suka hadar da jami'an tsaro biyo bayan wata takaddama ta cacar baki da ta auku a Jedda.
A ranar Alhami ne Legit.ng ta wallafa cewa jami’an rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Kaduna sun bankado wani gida a cikin garin Kaduna da aka tara yara masu kananan shekaru da masu matsakaita shekaru, wasunsu kuma daure da
Labarai
Samu kari