Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
ICPC ta gano wasu hukumomin gwamnati biyu na bogi yayin binciken PFIPC, inda ta ce shugaban hukumar ta bogi ya yi amfani da takardun bogi wajen gudanar da ayyukansa.
Jarumin ya fadi dalilinsa ne a cikin wani faifan bidiyo mai tsawon minti tara da ya wallafa a shafinsa na instagram inda yake cewa abokan aikinsa na yi masa hassada.
Yara biyu, daya mai shekaru 7, dayan mai shekaru 12 sunyi barazanar kashe wata mata mai shekaru 60 a yunkurinsu na kwace motarta, kamar yadda jaridar mail online ta ruwaito. A halin yanzu 'yan sanda ma neman yaran ido rufe...
Wani dan gidan fursuna ya kara aikata laifi sa'o'i bayan ya fito daga gidan maza. Laifin kuwa yasa aka maidasa gidan da ake bashi ci da sha kyauta, wajen kwanciya kyauta kuma manyan abokansa na jiran isarsa...
An yankewa wani manomi a jihar Legas mai suna Yesiru Onajobi hukuncin shekara 10 a gidan yari, bayan an kama shi da laifin yiwa 'yarshi mai shekaru goma sha hudu fyade. Alkalin babbar kotun dake jihar Legas mai shari'a Sule...
Abin alhini ya auku a ranar juma'a a jamhuriyar Afirka ta tsakiya. Jirgin kwantar da tarzoma na majalisar dinkin duniya ya yi hatsari inda aka tabbatar da cewa mutane 3 sun rasa rayukansu.Daraktan yada labarai da hulda...
Wata mata da aka kama da lifin satar jarirai mai suna Oluwatoyin Lasisi, ta dora alhakin wannan laifi nata akan wani ciwo da take fama dashi shekara da shekaru. Matar wacce take ofishin 'yan sanda na jihar Oyo, an kama ta da...
Jami’an yan sandan jihar Ondo sun kama wani mutum mai suna Ojo Daniyan, kan zargin aikata kisan kai. An zargi Daniyan da cinna wa matarsa, Dorcas wuta a hanyar Irese, Akure, jihar Ondo, a ranar Asabar, 14 ga watan Satumba.
Wani dan shekara 30 mai suna Iorwuese Kpila, Shugaban kungiyar wasu fitinannun makasa, masu garkuwa da mutane da kuma yan fashi da makami, wadanda ke ta’addanci a tsakanin karamar hukumar Ushongo na jihar Benue, a ranar Juma’a, 27
Abubuwa da dama sun faru tun bayan kafuwar masana'antar fina-finai ta Kannywood fiye da shekaru ashirin da suka gabata. Sai dai akwai fitattun abubuwa da suka fi janyo kace-nace musamman a 'yan shekarun baya-bayan nan...
Labarai
Samu kari