Masana'antar shirya fina-finai ta Najeriya ta shiga jimami bayan rasuwar fitaccen darakta kuma mai shirya fina-finai, Dimbo Atiya, wanda ya yi fice a Nollywood.
Masana'antar shirya fina-finai ta Najeriya ta shiga jimami bayan rasuwar fitaccen darakta kuma mai shirya fina-finai, Dimbo Atiya, wanda ya yi fice a Nollywood.
Babban jami'in gwamnatin ya nemi 'yan Najeriya da su dabi'antu da soyayyar juna, zaman lafiya, jituwa da kuma girmama junansu ba tare da nuna bambancin ra'ayi na addini, siyasa, ko kuma al'ada ba.
Jaridar Legit ta gano jerin mutanen da suka taka rawar gani wajen kwato 'yancin Najeriya. Hakan ya sanya muka ware mutane bakwai da suka yi zarra wajen wannan jan aiki na kwato Najeriya daga hannun turawa...
Wani tsohon mai ba shugaban kasa Shehu Shagari shawara kan siyasa, Alhaji Tanko Yakasai ya bayyana cewa shekaru 59 bayan samun yancin kai, Najeriya bata kai inda magabatanta suke sanya ran zata kai ba ta fannin cigaba.
An kama wasu mutane biyu da su ka rika damfarar jama’a da sunan mai girma gwamnan Bauchi har su na masa alkawarin kujerun hajji a saukil Kwamishinan ‘yan Sanda Habu Sani ya bayyana wannan.
A Ranar Lahadi, Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi wani nadin sarauta a kasar Turai yayin da ake rade-radin sabon rikici tsakaninsa da Gwamna. A karon farko Mai martaba Sarki Sanusi II ya yi zaman fada a kasar waje.
A yayin da aka fara gudanar da al'amuran bikin tuna wa da cikar Najeriya shekaru 59 da samun 'yanci, Legit.ng ta kawo muku wasu jerin muhimman abubuwa 11 a kan Najeriya da ya kamata duk dan kasa ya sani. 1. Najeriya ce kasa ta 32
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta taya kasar Najeriya murna akan zagayowar ranar yancinta karo na 59. Jam'iyyar ta kuma lissafo wasu nasarori da gwamnatin shugaba Buhari ta samu.
Yan daba a unguwar Gobirawa yan yashi dake karamar hukumar Fagge ta jihar Kano sun kashe wata matar aure a cikin gidanta, sannan suka kashe diyarta kuma suka jefa gawarta cikin rijiya. Daily Trust ta bada rahoto.
Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa, gwamnan cikin wata sanarwa da ya gabatar a ranar Litinin, ya ce wannan yunkuri na kan tafarkin kundin tsarin mulkin kasa wanda ya ba shi damar yin afuwa ga masu laifi.
Labarai
Samu kari