Masana'antar shirya fina-finai ta Najeriya ta shiga jimami bayan rasuwar fitaccen darakta kuma mai shirya fina-finai, Dimbo Atiya, wanda ya yi fice a Nollywood.
Masana'antar shirya fina-finai ta Najeriya ta shiga jimami bayan rasuwar fitaccen darakta kuma mai shirya fina-finai, Dimbo Atiya, wanda ya yi fice a Nollywood.
Matar shugaban kasa, Hajiya Aisha Buhari a ranar Talata ta taya 'yan Najeriya murnar cika shekaru 59 da samun 'yancin kai amma ba ta sanar da inda ta ke ba. Wannan shine karo na farko da ta aike wa 'yan Najeriya sako bayan watanni
Abin da Jastis Shamaki ta fada ya wanke Gawuna da Sulen-Garo daga zargin da ake yi musu na yaga sakamakon zaben mazabar Gama, lamarin da yasa har jami'an 'yan sanda suka kama su a daren ranar 10 ga watan Maris. "Takardun sakamakon
Shahararriyar matar nan da ta shahara wajen taimakon al'umma marayu da marasa karfi wato Laila Ali Uthman, kuma babbar kawa a wajen fitacciyar jarumar nan ta masana'antar Kannywood Hadiza Gabon, ta bayyana yadda ta sha fama da...
Wani jarumin mai abin hawa, Usman Yusuf-Abubakar, an ruwaito cewa ya buge masu garkuwa da mutane inda ya samu nasara tseratar da mutane masu yawa. Daya daga cikin wadanda suka tsira, yace Yusuf Abubakar ya yi gumurzu da mai...
'Yan bindiga sun halaka wani fitaccen shugaban Fulani a karamar hukumar Yola ta Kudu na jihar Adamawa kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. An harbe Alhaji Abdu Bali, shugaban kungiyar Tabbital Pulaku Joondie Jam, ne tare da wani da
Rundunar Sojojin Najeriya ta ce ta inganta atisayen da ta ke gudanarwa a sassa daban-daban na kasar domin tabbatar da cewa 'yan Najeriya sunyi bukukuwan karshen shekara lafiya. Jami'in hulda da jama'a na rundunar, Aminu Iliyasu ne
Sanata Elisha Abbo na Adamawa ta Arewa ya na zargin sabon Gwamnan PDP da jefa Jam’iyya cikin matsala. Elisha Abbo ya na ganin gwamna Amadu Fintiri zai rusa PDP a jihar.
Jami'an NSCDC na jihar Borno sun kama wata mata mai shekaru 38 a jihar da laifin kona diyar kishiyarta. Hausa Adamu ta kona gaban diyar mijinta mai shekaru 7 a duniya. Shugaban NSCDC, Abdullahi Ibrahim, ya sanar da.....
A yau Laraba 2 ga watan Satumbar shekarar 2019 ne kotun sauraron kararrakin zabe ta jihar Kano za ta yanke hukunci akan wanda yayi nasara a zaben gwamnan jihar Kano da aka yi a watannin baya da suka gabata...
Labarai
Samu kari