Masana'antar shirya fina-finai ta Najeriya ta shiga jimami bayan rasuwar fitaccen darakta kuma mai shirya fina-finai, Dimbo Atiya, wanda ya yi fice a Nollywood.
Masana'antar shirya fina-finai ta Najeriya ta shiga jimami bayan rasuwar fitaccen darakta kuma mai shirya fina-finai, Dimbo Atiya, wanda ya yi fice a Nollywood.
Dukkan iyalinsa na zaune tare da shi a gida daya. Matansa na yin rukuni tare da yin karba-karba ta dafuwar abinci, 'ya'ya mata kuma su tsaftace gida yayin da 'ya'ya maza ke fita kwadago domin nemo abinci. Wani abu da ya bawa jama'
A ranar Alhamis, matan da suka tsunduma a harkar tuka Keke Napep a garin Legas sun nuna farincikinsu gani da cewa suna morar kasuwancin da aka fi sanin maza dashi. Wasu daga cikin matan da suka fada harkar tuka babur din sun...
Kunkurun wanda aka yi ittifakin cewa shi ne kunkuru mafi tsufa a Afirka ya mutu ne ranar Alhamis 3 ga watan Oktoba, 2019 bayan yayi wata ‘yar gajeruwar jinya.
Wani mutum mai shekaru 28 ya yi yunkurin halaka tsohuwar matarsa da bam din da ake kera wa a gida wadda ya fashe a fuskarta kamar yadda 'yan sandan kasar Austria suka ce a ranar Alhamis. Bam din ya yi wa matar mai shekaru 27 da ya
Rundunar sojin Najeriya na zargin wani manjo da soji 21 da tserewa daga filin dagar yaki da Boko Haram. A don haka ne ake nemansu ido rufe, inji majiya daga rundunar sojin. Sojin zasu fuskanci hukuncin abinda suka yi idan...
Dakta Zakari wanda ya kasance Farfesan nazarin cututtuka, ya ce tawagar kwararrun likitoci na asibitin wanda aka fi sani da asibitin Mallam, sun gudanar tiyatar dashen koda ta baya-bayanan ne a watan Agusta.
Jami’in hulda da jama’a na hukumar Mr John Achema ne ya bada wannan labari ranar Alhamis 3 ga watan Oktoba, 2019 a Abuja yayin da yake zantawa da kamfnin dillacin labaran Najeriya NAN.
Wasu yan bindiga sun fasa makarantar sakandare a jihar Kaduna cikin dare inda sukayi garkuwa da dalibai mata shida da malamai biyu. Premium Times ta bada rahoto.
A kalla fasinjoji 10 ne suka rasu a ranar Laraba yayin da wata motar haya kirar Toyota Sienna ta tsinduma cikin rafin Ososa a babban titin Sagamu-Ijebu-Ode-Benin a karamar hukumar Odogbolu na jihar Ogun. The Punch ta ruwaito cewa
Labarai
Samu kari