Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta bayyana cewa a halin yanzu tana gudanar da bincike kan jihohi kusan 18 bisa zargin almundahanar kuɗaɗen gwamnati.
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta bayyana cewa a halin yanzu tana gudanar da bincike kan jihohi kusan 18 bisa zargin almundahanar kuɗaɗen gwamnati.
Kamar yadda muka sani lamarin cin mutuncin dalibai mata ya zama ruwan dare a jami’o’i Najeiya ta yadda lakcarori da dama ke neman lalata dasu ko kuma su muzantawa rayuwarsu a makarantun idan har suka ki basu hadin kai.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo, ya bayyana dalilin da ya sanya ya gina wuraren ibada na manyan addinai biyu a kasar na Islama da Kirista a harabar dakin karatunsa dake birnin Abeokuta.
Jiya ne wani Matashin ‘Dan wasan Internacional Ezequiel Esperson ya mutu. Dan wasan kwallon ya ruso wajen casu ne ya sheka barzahu bayan tsautsayi ta rutsa da shi yana tsakiyar ganuwarsa.
An karfafa tsaro a ciki da wajen kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Bauchi yayinda Alkalan kotun ke zaman raba gardama tsakanin gwamnan jihar, Bala Mohammad na jam'iyyar PDP da Mohammed Abubakar na jam'iyyar APC.
Gwamnatin jihar Borno ya kaddamar da sabuwar hanyar fito na fito da yan kungiyar tada kayar bayan Boko Haram da suka addabi sassan jihar da yankin Arewa maso gabashin Najeriya.
Ba Zan Sauko Ba Har Sai Buhari Ya Yi Murabus Daga Shugabancin Kasa, Cewar Matashin Da Ya Hau Saman Karfe A karamar hukumar Danko Wasugu Jihar Kebbi.
Shehu Sani ya bayyana cewa babu bukatar yan Najeriya su tafi neman malaman kasar Saudiyya mai makon haka a bai wa yan kasa kwangilar wannan aiki duk a cikin manufar dogaro da kayayyakin gida.
Mun ji cewa an koma neman makudan miliyoyi kan ‘Yan makarantar Matan da aka sace. Masu garkuwa da mutane sun nemi fansar Miliyan 10 kan kowace Yarinya bayan an yi sabon ciniki kan ‘Yan Makarantan jiya.
Jaridar Legit.ng ta tattaro cewa, gwamnatin jihar za ta gudanar da wani muhimmin zama tare da kungiyar kwadago reshen jihar a ranar Talata, 8 ga watan Oktoba domin tabbatar da kudirin fara biyan mafi karancin albashin ma'aikata.
Labarai
Samu kari