Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta bayyana cewa a halin yanzu tana gudanar da bincike kan jihohi kusan 18 bisa zargin almundahanar kuɗaɗen gwamnati.
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta bayyana cewa a halin yanzu tana gudanar da bincike kan jihohi kusan 18 bisa zargin almundahanar kuɗaɗen gwamnati.
Wata amarya mai suna Brendaline, ta bayar da tarihin rayuwarsu ita da mijin da ta aura, duk da cewa iyayensu abokanan juna ne na tsawon shekaru da yawa, tun ma kafin su zo duniya. A wani rubutu da ta wallafa, Brendaline ta...
Tsohon Farai Ministan Ingila, David Cameron ya bayyana dalilin da ya sa tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan ya hana su ceto 'yan matan da 'yan ta'addan Boko Haram suka sace daga makarantar sakandire na Chibok a jihar Borno
Gwamnoni tara da tsaffin gwamnoni da dama suna daga cikin wadanda suka hallarci daurin auren 'yar gwamnan jihar Zamfara, Ruqayya Matawalle a ranar Asabar a garin Maradun. Gwamonin sun hada da gwamnan Sokoto, Aminu Tambuwal; gwamna
Kwamitin dawo da kadarorin jihar Bauchi ta zargi tsohon gwamnan jihar, Mohammed Abubakar, da siyarwa kansa motoci bakwai na alfarma a N19,877,275 kafin ya sauka kujerar shugabancin jihar. A ranar 12 ga watan Yuli, 2019 ne...
A wata hira da tayi da manema labarai Laila Ali Othman kawa a wajen Hadiza Gabon ta bayyana dalla-dalla dalilin da ya sanya aure baya tasiri a yankin Arewacin Najeriya, sannan kuma ta bayar da shawarwarin da suka kamata...
An ce ana bikin duniya ake na kiyama, hakan kuwa ta faru akan wata budurwa mai suna Fatima Abubakar Yola, inda ya rage sauran dan kankanin lokaci a daura mata aure Allah ya karbi a barsa. Fatima dai ta rasu a cikin daren jiya...
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama wani mutum mai shekaru 29 da ke yin shiga irin ta mata a matsayin karuwa domin ya damfari maza masu zuwa kulob a Legas. 'Yan sanda sun kama Victoe Monday ne a sakamakon kama shi da su kayi
Rahoto ya nuna cewa gwamnatin jihar Anambra ta yi amfani da kankare wajen facin titi. Amma tambayar a nan itace, anya titin zai yi karko? Kuma menene dalilin amfani da kankare a maimakon kwalta da kowa yasan ana amfani da...
Wani bidiyo na wani dan siyasa dan kasar Afrika ta Kudu a lokacin da yake lalata da wata mata a otel ya yadu a kafafen sadarwa na zamano. Jaridar Daily Sun, ita ce ta ruwaito, sai dai kuma ba ta bayyana ainahin sunan wajen da...
Labarai
Samu kari