Rahoto ya nuna Amurka ta yi amfani da kusan kashi 80% na makaman THAAD bayan yaƙin Iran, lamarin da ya sa aka gargadi Trump kan ƙarancin makamai.
Rahoto ya nuna Amurka ta yi amfani da kusan kashi 80% na makaman THAAD bayan yaƙin Iran, lamarin da ya sa aka gargadi Trump kan ƙarancin makamai.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
A kwanan nan ne wata mai amfani da shafin zumunta mai suna @DrAlwaysRight, ta je shafin twitte, domin bayyana wani abun al'ajabi da ta ci karo dashi a wajen aikinta.
Hotunan Sanata Bukola Saraki a lokacin da suke musabaha tare da mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo da babban jigo jam'iyyar All Progressives Congess (APC) Asiwaju Bola Tinubu ya yi fice a shafukan sadarwa.
Wata budurwa 'yar shekara 20 a duniya wacce aka boye sunanta, ta bayyana yadda ta kusa kashe kanta bayan ta iske saurayinta dumu-dumu yana zina da mahaifiyarsa wacce ta tsugunna ta haife shi. Buduruwar dai ta nuna rashin jin...
Kungiyar gwamnonin yankin kudu maso gabashin Najeriya sun yanke shawarar yin gemu da gemu da shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan bukatar bude filin sauka da tashin jirage a jahar Enugu
Ronaldo ya shiga littafin tarihi bayan ya ci kwallo 700 a ban kasa. Yanzu Ronaldo ya shiga sahun manyan ‘yan kwallon Duniya irin su 805: Bican 772: Romario 767: Pele 746: Puskas 735: Muller 700.
Hukumar kula da kiwon lafiya a matakin farko ta jahar Bauchi ta tabbatar da mutuwar wasu mutane guda 6 a jahar a sakamakon kamuwa da suka yi da cutar shawara, watau Yellowe fever a turance
A yayin da masana'antar shirya fina-finan Hausa da ake kira Kannywood ke kara bunkasa, wata jaridar Najeriya correctng.com dake kawo labaran masana'antun nishadantarwa na kasa ta wallafa sunayen jarumai 7 da ta ce sune kan gaba in
A ranar Asabar, hukumar yan sandan jihar Kano ta ceto yara tara da aka wasu inyamurai suka sace daga jihar Kano zuwa garin Onitsha a jihar Anambara kuma suka sayar da su.
Cimma burin kauna ko kawar da sha'awa da debe wa juna kewa ba su kadai bane ababen da ke wanzar da zaman lafiya a tsakanin ma'aurata, babu shakka akwai bukatar mutunta juna a tsakanin miji da mata.
Labarai
Samu kari