Rahoto ya nuna Amurka ta yi amfani da kusan kashi 80% na makaman THAAD bayan yaƙin Iran, lamarin da ya sa aka gargadi Trump kan ƙarancin makamai.
Rahoto ya nuna Amurka ta yi amfani da kusan kashi 80% na makaman THAAD bayan yaƙin Iran, lamarin da ya sa aka gargadi Trump kan ƙarancin makamai.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Wasu yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a ranar Litinin, 14 ya watan Oktoba, sun kai farmaki a yankin Issele-Azagba kusa da Asaba, jihar Delta sannan suka sace yara biyu daga wata makarantar kudi.
Wata kungiyar dattawan jihar Kano, KCCI, ta yi Allah wadai dangane da sace wasu kananan yara 9 na jihar tare da mayar da su addinin kirista da wata muguwar kungiyar masu garkuwa da mutane 'yan kabilar Ibo ta yi.
Ali ya ce a halin da ake ciki yanzu, babu wasu kaya da za a iya shigo wa da su Najeriya sai ta iyakokin cikin ruwa, inda za a bincikarsu kafin su shigo cikin kasa jama'a su fara amfani da su. Ya ce yin hakan zai bawa jami'an tsaro
Shahrarren jarumin fina-finan Kannywood da Nollywood, Ali Muhammad Nuhu, ya yanki tutar gwarzon diraktan shekara a taron bada lambar yabon City People Entertainment Awards na wannan shekaran.
Rahotanni sun kawo cewa Gwamnan jihar Kebbi, Alhaji Atiku Bagudu ya bayar da gudumuwar naira miliyan 30 ga al’umman kirista dake masarautar Zuru domin gina cocina.
Ali ya bayyana hakan ne ranar Litinin a Abuja yayin taron da suka gudanar da manema labarai tare da takwaransa na hukumar hana shige da fice ta kasa, Mohammed Babandede Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa jami
A yau jaridar Legit.ng ta kawo muku wani takaitaccen tarihin kasar Najeriya. Idan a ba a manta ba, a ranar 1 ga watan Oktoban shekarar da muke ne a gudanar da bikin murnar cikar kasar shekaru 59 da samun 'yancin kai.
Sadiya Umar Farouq, ita ce ministar sabuwar ma'aikatar jinkai, raya al'umma da kuma kula da aukuwar bala'i, wadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kirkira a zangon gwamnatinsa na biyu.
Sabon bincike ya nuna cewa yaren Hausa da akafi yi a Arewacin Najeriya da wasu kasashen Afirka irinsu Kamaru, Nijar, da Chadi ce yare ta 11 a duniya.
Labarai
Samu kari