Fadar Sarkin Musulmi ta musanta rahoton da ke cewa Muhammad Sa'ad Abubakar ya goyi bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, tana mai cewa uba ne ga dukkan 'yan Najeriya.
Fadar Sarkin Musulmi ta musanta rahoton da ke cewa Muhammad Sa'ad Abubakar ya goyi bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, tana mai cewa uba ne ga dukkan 'yan Najeriya.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Ministan yace kwamitinsu zai yi duba ga tsarin albashi na 12 da Najeriya ke amfani da shi, sa’annan ya kara da cewa zasu rage albashin duk wani mai rike da mukamin siyasa, ciki har da gwamnoni.
A makon jiya Bukola Saraki da Mai dakinsa sun ci karo da Mataimakin Shugaban kasa da Tinubu. Tsohon Shugaban Majalisar kasar watau Saraki da Iyalinsa sun hadu da manyan ne a wajen bikin Shagaya a Legas.
Buni ya fadi wannan maganar ne ranar Litinin 14 ga watan Oktoba a Abuja wurin wani taron karawa juna sani game da kimiyya, sadarwa da kuma aikin jarida.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Ndume yace ya samu wannan bayani ne bayan dawowa daga ziyarar daya kai jahar Borno a kwanakin baya, inda yace tabbas ta tabbata akwai hannun wasu kungiyoyi masu zaman kansu dake baiwa yan Boko Haram kay
Wani mutum dan kasar Uganda mai yara 100 ya karo mata hudu sakamakon Karin bukatar haihuwa da yake. Nulu Ssemakula mai shekaru 94 a duniya mazaunin kauyen Ruyonza ya kara fadada iyalan...
Wani yaro dan shekara takwas tare da kaninsa mai shekara biyar sun yi hatsari da motar mahaifansu a birnin Hagen dake yankin Arewa maso yammacin Kasar Jamus, bayan sun yi tafiyar wasu yan mitoci, rundunar yan sanda kasar ta bayyan
Kamar yadda jam’iyyar ke fadi, ta ce Buhari ya baiwa wadansu mutane ofis duk da cewa ba su rike da ko wane mukami a gwamnatinsa. Akwai zargin cin-hanci da rashawa a tattare da Fadar Shugaban kasan, a cewar PDP.
Wata majiya da ta nemi a boye sunanta saboda dalilan tsaro ta bayyana cewa jami'an Kwastam sun harbe mutumin a yayin da yake kokarin gudu wa a lokacin da suka zo kama shi. Majiyar ta kara da cewa babu makami a tare da mutumin yayi
Gwamnan ya bada tabbacin cewa gwamnatinsa za ta cigaba da taimakawa ilimin ‘ya’ya mata a jihar tun daga matakin firamare har zuwa jami’a.
Labarai
Samu kari