Fadar Sarkin Musulmi ta musanta rahoton da ke cewa Muhammad Sa'ad Abubakar ya goyi bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, tana mai cewa uba ne ga dukkan 'yan Najeriya.
Fadar Sarkin Musulmi ta musanta rahoton da ke cewa Muhammad Sa'ad Abubakar ya goyi bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, tana mai cewa uba ne ga dukkan 'yan Najeriya.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
To dama dai shine yasa kullum ake kokarin nusantar da jama'a cewa rigima bata da dadi domin kuwa idan an san ta inda aka fara ba fa a san ta ina za ta kare ba. Yanzu haka dai an dauki makonni ana ta faman kace-nace akan rikicin...
Wata budurwa 'yar shekara 32 mai suna Lulu Jemimah ta bar mutane cikin rudani da mamaki, bayan ta auri kanta da kanta saboda irin takura ta da danginta suka dinga yi akan tayi aure. A yadda rahoto ya bayyana, Lulu wacce take...
Kuma kowa ya san cewa wannan gwamnatin, tun kfarkon kafuwarta, na fitar da makudan biliyoyi da sunan kwangila. Abun bakin cikin shine bamu ga wadannan kwangiloli ba a ko ina, a cikin fadin jihar Taraba. A duba duk manyan hanyoyin
Maryam Sanda da ake zargi da hallaka mijinta Bilyaminu Bello, ta fadi hakikanin abinda ya ja mutuwar mijinta a gaban babban kotun tarayya da ke Maitama, Abuja. A jiya ne aka cigaba da sauraron shari’arsu. Sanda ta sanar da...
Oluwatubosun Dahunsi, wanda aka gurfanar a gaban babban kotun majistare da ke Akure, yace bai san me ya shiga ransa ba har ya kasha matarsa Oluwafunmilayo. Hukumar ‘yan sanda jihar Ondo ta kama Oluwatubosun ne sakamakon...
Daraktan yada labaran uwargidan, Suleiman Haruna ne ya fitar da wannan labarin a Fadar Shugaban kasa dake Abuja ranar Laraba, lokaci da matan wadansu gwamnonin Najeriya suka ziyarci Aisha Buhari.
Mai magana da yawun APJ, Theresa Azi Nyako a yayin taron manema labarai a ranar Talata ya ce, "Muna son mu bayyana cewa kwata-kwata ba mu amince ba kuma munyi tir da danne mana hakokinmu a karamar hukumar Jos ta Arewa da ma wasu s
Wata kotun Majistare a Katsina ta bukaci adana malamin gidan horo na Daura mai shekaru 78 a gidan maza. Za a aje Malam Bello ne a gidan yari har zuwa ranar 22 ga watan Oktoba, 2019 lokacin sa za a cigaba da...
Ga abinda ta ce: “Sunana Fatima Mamman Daura… Idan mutum ya yi tunani, zai gane cewa babu yadda za a yi a hana matar shugabaan kasa shiga wani sashi na gidan gwamnati. Sashin da aka Magana akai ana kiransa da ‘Glass House’...
Labarai
Samu kari