Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Ministan Sufuri Chibuike Rotimi Ameachi a daren jiya Alhamis 17 ga watan Oktoban 2019 ya wallafa hotunan sabbin jiragen kasa na zamani da gwamnatin tarayya tayi oda daga kasar China. Ameachi ya tafi kasar China da kansa domin duba
An karama shahrarren jarumin fina-finan Hausa ta Kannywood, Ali Nuhu a Indiya, kamar yadda BBC ta ruwaito. Rahoton ya bayyana cewa wasu dalibai Arewacin Najeriya da ke karatu a makarantar kiwon lafiya a kasar Indiya da malamansu
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar da umarnin kaddamar da binciken kwakwafi kan ayyukan hukumar raya yankin Neja Delta mai arzikin man fetur.
Fitattun jarumai na duniya goma sha biyar ne suka karbi kyaututtuka a ranar Litinin dinnan da ta gabata 14 ga watan Oktobar nan, a wajen taron bikin da aka yi na karrama manyan jaruman duniya a birnin Riyadh na kasar Saudiyya...
Wani bidiyo da yake ta yawo a shafukan sadarwa na zamani ya bayyana yadda wani saurayi ya shiga hannun jami'an tsaro bayan an kama shi da ya yanke kan wata budurwa ya sanya a cikin leda. Bayan jami'an tsaron sun kama shi sun...
Ma'aikatan Kasa da Gidaje na Minna a jihar Neja a ranar Laraba 16 ga watan Oktoban 2019 ta rasa ma'aikatan ta hudu sakamakon mummunan hatsarin mota da ya ritsa da su a hanyar Mokwa zuwa Batati. Wadanda hatsarin ya ritsa da su sun
Shugaban ma’aikatan ya jinjinawa Masari bisa namijin kokarin da yayi wurin kyautatawa ma’aikata daga shekarar 2015 zuwa yanzu. Ya kuma yi kira ga ma’aikata da cewa kada su mayar da hankalinsu kawai a kan aljihunsu, su dage domin
Ministar kudi, Zainab Shamsuna Ahmad ta bayyana cewa gwamnatin Najeriya a karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari tana duba yiwuwar tsawalla haraji akan lemun kwalba kamarsu Coke, Bigi da sai sauransu.
Ministan harkokin noma a gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Alhaji Sabo Nanono ya kara tabbatar da cewa akwai inda ake sayar da abincin N30 a koshi a jahar Kano, kuma duk mai jayayya da hakan yazo zai kaishi wajen.
Labarai
Samu kari