Mutane biyar da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP sun mutu yayin haɗa bam a Marte, da ke Borno, yayin da sojoji suka ƙara matakan tsaro a yankin.
Mutane biyar da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP sun mutu yayin haɗa bam a Marte, da ke Borno, yayin da sojoji suka ƙara matakan tsaro a yankin.
Farfesa Mansur Sokoto ya ce Malaman Musulmi ma sun gana da Bola Tinubu kuma sun faɗa masa gaskiya kan tsaro da matsin rayuwa, bayan kalaman Cardinal Onaiyekan.
Tsohon jarumin Kannywood, Adam A. Zango ya ware wasu miliyoyin naira domin daukar nauyin karatun wasu dalibai marasa gata. A bisa ga wasu hotuna da rubutu da ya wallafa a shafinsa na Instagram, sun nuna cewa jarumin zai dauki nauy
A makon da ya gabata ne jarumi Mustapha Naburaska ya kammala ginin gidansa. Ya yi ginin ne acikin garin Kano kamar yadda muajllar Film Magazine ta ruwaito. Tuni dai masoya, ‘yan uwa da abokan arziki suka dinga masa Allah sam...
Mahaifin ya bayyana labarin rasuwar yarinyar inda ya ce sun jima suna fama da kudin maganinta bayan an kwantar da yarinyar a asibiti kwanaki 45 da suka wuce.
Shugaban hukumar NAFDAC na kasa, Farfesa Moji Adeyeye, shi ne ya bayyana takaicin hakan a ranar Laraba yayin wani taron wayar da kan masu gidajen burodi da aka gudanar a babban birnin kasar na tarayya.
Sanko wani abu ne da maza da yawa suke ganin kamar nakasu ne a gare su, sai dai kuma wani bincike da aka gabatar ya bayyana cewa ba haka lamarin yake ba. Farfesa Frank Muscarella na Jami'ar Barry ya gabatar da wani bincike...
Wani mai amfani da shafin sadarwa na Twitter mai suna Solomon Buchi ya bayyana cewa ba zai taba iya soyayya da budurwar da take daukar albashi kasa da dubu dari biyu da hamsin ba a wata. Wannan rubutu da Buchi ya wallafa ya...
Uwargidar wani dan takarar gwamna na APC a Kogi, Prncess Zahrah Mustapha Audu, ta yi zargin cewa yan takarar gwamna a zaben ranar 16 ga watan Nuwamba a jihar na shirn yaki ne amma ba zabe ba.
Wasu da ake zargin bata-gari ne sun soke wani matashi da wuka inda ya mutu har lahira. Lamarin ya auku ne a garin Jos a ranar Litinin, 21 ga watan Oktoba, 2019 yayin da bata-garin suka yi yunkurin fizgewa saurayin wayarsa...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito an karrama wata mata a jahar Kaduna wanda ta ciri tuta a tsakanin iyaye mata a jahar ta bangaren kwarewa wajen iya da shayar da jariransu na tsawon lokaci.
Labarai
Samu kari