Kwamitin Shugaban Kasa kan Dokar Tsarin Aikin 'Yan Sanda ya sanar da cewa zai mika kudirin dokar ga Shugaba Bola Tinubu ranar 3 ga watan Satumba, 2026.
Kwamitin Shugaban Kasa kan Dokar Tsarin Aikin 'Yan Sanda ya sanar da cewa zai mika kudirin dokar ga Shugaba Bola Tinubu ranar 3 ga watan Satumba, 2026.
Bangaren PDP mai goyon bayan Nyesom Wike ya yi murnar fitar da sunan Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027 da hukumar INEC ta yi..
Babu shakka kisan matashiyar ya shafe tsawon lokuta yana tayar da hankalin al'umma tare da girgiza jama'a a Bangladesh, yayin da aka rinka tururuwa wajen gudanar da zanga-zanga ta neman a bi mata hakki.
Kowa ya debo da zafi bakinsa, kamar yadda masu iya magana suke cewa, anan ma wata kotun hukunta laifukan da suka danganci fyade ne ta yanke ma wani magidanci mai shekaru 47 hukuncin daurin shekaru 60 a kurkuku.
Rundunar 'yan sandan Najeriya (NPF) ta fitar da jerin sunayen wadanda suka yi nasara a jami'an da za su dauka a shekarar 2019 bayan sun shirya musu tambayoyi da gwaje-gwaje a cibiyoyi daban-daban a sassar kasar. Rundunar 'Yan sand
An alakanta nasarar da honarabul Agbiye ya samu a zaben 2019 da tsoron ubangidansa na siyasa, kasurgumin dan ta'adda, mai garkuwa da mutane, Terwase Akwaza (wanda aka fi sani da 'Gana'), da kowa ke yi. Rahotanni sun bayyana cewa
Pantami ya dakatar da shirin cire kudin da suka shafi USSD daga dukkanin kamfanonin sadarwa na wayar salula a Najeriya. Saboda cire kudin abu ne wanda ya sabawa doka.
Dalibar wacce ta bayyana cewa ita 'yar ruwa ce an bayyana sunanta da Olamide, an ruwaito cewa sun samu dan rikici da wata kawarta da suke zaune daki daya, inda Olamide ta zargi Blessing da dauke mata sarka da dan kunne, inda ta...
Shugaban kasar Rasha, Viladmir Putin ya bayyana cewa akalla mayakan kungiyar ta’addanci ta ISI guda 2,000 ne suka shiga cikin kungiyar ta’addanci ta Boko Haram domin kara musu karfi a shekarar 2018.
Sanata mai wakiltan yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Uba Sani ya sha alwashin kaddamar da aikin tona dukkanin haramtattun cibiyoyin horar da kangararru a kasar.
Majalisar dokokin jahar Gombe za ta tantance diyar tsohon gwamnan jahar, Sanata Danjuma Goje wanda gwamnan jahar Muhammadu Inuwa Yahaya ya aika musu da nufin nadata mukamin kwamishina.
Labarai
Samu kari