Kwamitin Shugaban Kasa kan Dokar Tsarin Aikin 'Yan Sanda ya sanar da cewa zai mika kudirin dokar ga Shugaba Bola Tinubu ranar 3 ga watan Satumba, 2026.
Kwamitin Shugaban Kasa kan Dokar Tsarin Aikin 'Yan Sanda ya sanar da cewa zai mika kudirin dokar ga Shugaba Bola Tinubu ranar 3 ga watan Satumba, 2026.
Bangaren PDP mai goyon bayan Nyesom Wike ya yi murnar fitar da sunan Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027 da hukumar INEC ta yi..
Tun bayan maganar da ministan harkokin gona Sabo Nanono yayi na cewa mutum zai iya cin abincin naira talatin ya koshi ya sha ruwa a jihar Kano. Wannan batu na ministan noma ya jawo kace nace matuka a shafukan sadarwa inda mutane..
Wani katon saurayi da ya kware wajen shigar mata yana cutar samari ya gamu da gamonsa bayan ya afka wajen da asirinsa ya tonu bayan ya gama cutar mutane masu tarin yawa. Asirin wannan katon gardi ya tonu ne bayan sun kulla wata...
Daga cikin yaransa akwai Alhaji Nura Danmadami wanda ke aiki da hukumar DMO da kuma wani babban jami’in kwastam Ahmed Danmadami. Kamar yadda rahotanni suka nuna ya rasu bayan ya dade yana jinya.
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa Bashir dalibi ne da ya riki sana'ar nika yayin da yake zaman jiran sakamakon kammala karmar sakandire (junior WAEC) a makarantar gwamnati ta jeka ka dawo da ke unguwar Tudun
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya gana da shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin kan abubuwa daban-daban na alfanu ga kasashen biyu.
'Yan sandan na sashin binciken manyan laifuka na tarayya (FCIID) sun gano wani gidan karuwai inda aka tara 'yan mata masu kananan shekaru ana yin lalata da su don a sayar da jariran idan sun haihu. An gano wurin mai suna Dafog Hot
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce ba laifi bane kuma ba abin kunya bane ga wadanda suka bar jam'iyyar PDP su sake dawowa cikinta. Lamido ya bayyana hakan ne ranar Talata yayin da yake gabatar da jawabi a wurin
Sanarwar ta fayyace dalilai, inda ya hikaito yadda a shekarun baya limamai ke shiga masallatan ba tare da rakiyar Askarawa ba. Sai dai lamarin ya sauya zani bayan faruwar wasu ababe da suka sanya aka dauki mataki babu shiri.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito matasan sun yi kira ga fadar shugaban kasa, majalisar dokokin tarayya da duk sauran masu ruwa da tsaki dasu gaggauta tabbatar da Ibrahim Magu a matsayin shugaban EFCC mai cikakken iko.
Labarai
Samu kari