Ministan ayyuka, David Nweze Umahi, ya bayyana sakon da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba shi yayin da ake kiran ya tsige shi daga mukaminsa.
Ministan ayyuka, David Nweze Umahi, ya bayyana sakon da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba shi yayin da ake kiran ya tsige shi daga mukaminsa.
Bangaren PDP mai goyon bayan Nyesom Wike ya yi murnar fitar da sunan Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027 da hukumar INEC ta yi..
Rahotanni sun kawo cewa wani dan bautar kasa, a karamar hukumar Bebeji dake jihar Kano, ya yiwa wani yaro duka har lahira a daren ranar Alhamis.
Yanzu haka wani hoto wata tsohuwa ne yake ta yawo a shafukan sada zumunta, inda aka ganta a bakin wani shagon sayar da kaya tana yin bara ga irin mutum-mutumin nan da ake yin tallar kaya da shi tunaninta mutum...
Wata makarantar firamare a jihar Cross River ta zamo abar kwatance a wajen wata kungiya, bayan an gano cewa daliban makarantar suna daukar karatu a ajin bukka. Lydia Yegraowo Okache da Godwin Onah suna daga cikin 'yan wannan...
Shugaba Muhammadu Buhari da takwararsa na Rasha, Vladimir Putin, sun yi yarjejeniya kan wasu ayyukan amfani ga Najeriya guda tara.
Babban lauyan Najeriya, kuma ministan shari’a, Abubakar Malami yayi wata ganawar sirri da shugaban majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawan da kuma kaakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila tare da wasu shuwagabannin majalisun biy
Wani matashin saurayi dan shekara goma sha tara (19) mai suna Izunwa Justin Chinedu, wanda ya fito daga kauyne Amurie Omanze dake karamar hukumar Isu cikin jihar Imo, ya kera wata sabuwar mota...
Hajiya Sa'a wadda ta kasance 'yar asalin karamar hukumar cikin birnin Kano wato Kano Municipal sanadiyar fitowar ta daga unguwar Magashi, ta yi nasara a kan shugaban kamfanin yada labarai na jihar Adamawa, ABC, Yusuf Nadabo.
Wani bidiyo da yake nuni da wasu fastoci guda biyu suna amfani da wata mace a lokacin da suke bayyana mu'ujizarsu ta karya ya karade kafafen sada zumunta. A duka bidiyoyin guda biyun wanda suke da fastoci daban-daban a kuma...
Wannan lamari dai ya faru ne a cikin jihar Legas. Wannan abu dai da budurwar take yi yayi kamari, domin kuwa tana yin zina da kare ne. Budurwar ta ce duk da dai yanzu tana da kudi sosai, amma ta rasa mai yasa take matukar son ta..
Labarai
Samu kari