Fitaccen mawakin siyasa Muhammadu Buhari, wanda aka fi sani da Kosan Waka, ya rasu a wani asibiti da ke Kano bayan doguwar jinyar da ya sha. An shiga alhini.
Fitaccen mawakin siyasa Muhammadu Buhari, wanda aka fi sani da Kosan Waka, ya rasu a wani asibiti da ke Kano bayan doguwar jinyar da ya sha. An shiga alhini.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Hukumar ‘yan sandan jihar Sokoto, ta ce, ta samu bindigogi 102 daga tubabbun ‘yan bindiga sakamakon samun sasancin da gwanatin jihar tayi da su. Kwamishinan ‘yan sandan jihar, Ibrahim Kaoje, ya bayyana hakan yayin mika makaman...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito akwai lauje cikin nadi game da lamarin, saboda tun farko wannan makaranta ba sunan Professor Ango Abdullahi Group of Schools ba, a da can sunanta kenan, amma daga bisani aka canza mata suna zuwa Profess
Babu shakka kisan matashiyar ya shafe tsawon lokuta yana tayar da hankalin al'umma tare da girgiza jama'a a Bangladesh, yayin da aka rinka tururuwa wajen gudanar da zanga-zanga ta neman a bi mata hakki.
Kowa ya debo da zafi bakinsa, kamar yadda masu iya magana suke cewa, anan ma wata kotun hukunta laifukan da suka danganci fyade ne ta yanke ma wani magidanci mai shekaru 47 hukuncin daurin shekaru 60 a kurkuku.
Rundunar 'yan sandan Najeriya (NPF) ta fitar da jerin sunayen wadanda suka yi nasara a jami'an da za su dauka a shekarar 2019 bayan sun shirya musu tambayoyi da gwaje-gwaje a cibiyoyi daban-daban a sassar kasar. Rundunar 'Yan sand
An alakanta nasarar da honarabul Agbiye ya samu a zaben 2019 da tsoron ubangidansa na siyasa, kasurgumin dan ta'adda, mai garkuwa da mutane, Terwase Akwaza (wanda aka fi sani da 'Gana'), da kowa ke yi. Rahotanni sun bayyana cewa
Pantami ya dakatar da shirin cire kudin da suka shafi USSD daga dukkanin kamfanonin sadarwa na wayar salula a Najeriya. Saboda cire kudin abu ne wanda ya sabawa doka.
Dalibar wacce ta bayyana cewa ita 'yar ruwa ce an bayyana sunanta da Olamide, an ruwaito cewa sun samu dan rikici da wata kawarta da suke zaune daki daya, inda Olamide ta zargi Blessing da dauke mata sarka da dan kunne, inda ta...
Shugaban kasar Rasha, Viladmir Putin ya bayyana cewa akalla mayakan kungiyar ta’addanci ta ISI guda 2,000 ne suka shiga cikin kungiyar ta’addanci ta Boko Haram domin kara musu karfi a shekarar 2018.
Labarai
Samu kari