Hukumar FAAN ta tabbatar da tashin gobara a wani bangare na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Rahotanni sun ce ba a samu asarar rai ba.
Hukumar FAAN ta tabbatar da tashin gobara a wani bangare na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Rahotanni sun ce ba a samu asarar rai ba.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Osibajo, wanda ya samu wakilcin Maryam Uwais, mai taimaka wa shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da shawara a kan harkokin walwalar jama'a, ya bayyana hakan ne yayin wani taro na kasa da kasa da halarta ranar Talata a Abuja. A cewars
Hakan na cikin wata sanarwa ce mai dauke da sa hannun Jami'in watsa labarai na karamar hukumar Karaye, Mallam Haruna Gunduwawa. Daily Trust ta ruwaito cewa an gano sarkin ya bayar da umurnin rushe majalisar ne jim kadan bayan taro
A ranar Larabar nan da ta gabata ne aka gano wani otel a Shimawa, iyakar da ta raba jihar Legas da Ogun, inda ake amfani da yara mata kanana ana zina da su ana biyansu kudi. An kama maza guda biyu tare da yara mata guda goma...
Wani fim din batsa na wata yarinya da ta shekara da bata yayi sanadiyyar da ya sanya ta hadu da iyayenta, inda kuma aka kama wani mutumi dan shekara 30 mai suna Christopher Johnson a yankin Fort Lauderdale dake kudancin birnin...
Legit.ng ta rawaito cewa kungiyar gwamnonin jihohin Najeriya (NGF) ta ce jihohi zasu biya karin albashi ne daidai da zurfin aljihunsu da kuma karfin tattalin arzikin da suke da shi, a saboda haka sun nuna cewa ba kowacce jiha ce
Wata mata mai suna Ann Grace Aguti, 'yar kasar Uganda mai shekaru 36 ta jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta. Matar mai matsakaicin shekaru na zama ne a yankin Ngora na kasar Ugandan. Ta yanke shawarar auren maza uku. Richard...
Daga karshe an yi jana’izar matar firimiyan Najeriya na farko, Hajiya Jummai Abubakar Tafawa Balewa, wacce ta amsa kiran mahaliccinta a jiya Lahadi, 27 ga watan Oktoba, a jihar Legas.
Sanatan nan na PDP, Suleiman Asonya Adokwe ya yi bankwana da siyasa bayan ya rasa kara a kotun zabe. Tsohon Gwamnan Nasarawa Tanko Al-Makura ne ya yi wa ‘Dan takarar PDP a zaben na 2019 ritaya.
Wani kwararren Likita da ya shahara wajen sanin ilimin sinadirai dake cikin ganyayyaki, Paul Okoh, ya yi kira ga mutane da su lazumci cin ganyen lansuru.
Labarai
Samu kari