Hukumar FAAN ta tabbatar da tashin gobara a wani bangare na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Rahotanni sun ce ba a samu asarar rai ba.
Hukumar FAAN ta tabbatar da tashin gobara a wani bangare na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Rahotanni sun ce ba a samu asarar rai ba.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Kamar yadda mai magana da yawun 'yan sandan yankin, Bala Elkana, ya sanar, a ranar 21 ga watan Oktoba ne hukumar tasu ta samu koken daga Patrick. Ya bayyana cewa, wacce yake zargin 'yar asalin jihar Abia ce kuma tana zaune a...
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya yi kira ga al’ummar Musulman Najeriya dasu fita neman sabon jinjirin watan musulunci na Rabi’ul Awwal.
Hankula sun tashi a unguwar Hayin Malam Bello dake cikin yankin Rigasa na karamar hukumar Igabi ta jahar Kaduna yayin da mamakon ruwan sama ya yi awon gaba da wata babur din keke Napep har ya yi sanadiyyar mutuwar wata budurwa.
Ministan kula da yan gudun hijira da cigaban al’umma, Hajiya Sadiya Umar Faruq ta gamu da cikas a yayin data bayyana gaban majalisar dattawa domin kare kasafin kudin ma’aikatarta na shekarar 2020.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana alhininsa game da mutuwar uwargidar marigayi tsohon firai ministan Najeriya, Sir Abubakar Tafawa Balewa,Hajiya Jummai Abubakar da ta rasu a ranar Lahadi, 27 ga watan Oktoba.
Da yake gana wa da manema labarai a ofishinsa ranar Asabar, Alhaji Mudassir Idris Abubakar, ya bayyana cewa tuni gwamnatin jihar Kano ta bashi filin da zai gina kamfanin tare da bayyana cewa yana cigaba da sauran shirye-shiryen
Wata majiya daga dangin marigayiyar ta shaida wa manema labarai cewa nan bada dadewa ba za a fitar da sanarwar tsare-tsaren binne ta. Kazalika, Legit.ng ta wallafa cewa tsohon shugaban jam'iyyar PDP a birnin tarayya, Abuja, Alhaji
Ta na da amfani mai tarin yawa, haka kuma ta na wasu illoli idan aka sha ta ba bisa ka’ida ba. Ana amfani da tsamiya wajen sarrafa abubuwan sha, wajen yin magani, da kuma a girke-girke a matsayin abun karin dandano.
Kankana ta kasance daya daga cikin 'ya'yan itatuwa mafi shahara a doron kasa kuma mutane da dama su kan yi santi kwarai yayin kwankwadar ruwanta musamman wadanda kwayoyin halittun su masu bambance dandano ke aiki kwarai.
Labarai
Samu kari